Uwargidan shugaban Amurka, Melania Trump ta fito fili ta musanta duk wata alaka da Jeffrey Epstein, tana cewa zarge-zargen da ake yadawa gaba daya karya ne.
Uwargidan shugaban Amurka, Melania Trump ta fito fili ta musanta duk wata alaka da Jeffrey Epstein, tana cewa zarge-zargen da ake yadawa gaba daya karya ne.
Shirin Gwamna Bala Mohammed na ficewa daga PDP zuwa APC ya fara tauar da kura tsakanin masu ruwa da tsakin jam'iuyar na jihar, wasu na ganin babu bukatarsa.
Majiyar Legit.ng ta ruwaito Amina ta bayyana haka ne yayin da take tattaunawa da hamshakin attajirin nan dan Afirka, Mo Ibrahim, inda tace zata zamto shugabar yakin neman zaben wannan matar idan lokaci yayi.
Wasu tsoffin gwamnoni na matsa wa tsohon takwarans, Sanata Danjuma Goje, kan ya amnce da zabin Shugaban kasa Muhammadu Buhari Ahmed Lawan a matsayin Shugaban majalisar dattawa. An tattaro cewa Shugaban kasar ya gana da Goje.
Biyo bayan nasarar Gwamna Aminu Tambuwal na jam'iyyar PDP a zaben gwamnan jihar Sakkwato, shugaban kungiyar yakin neman zaben kujerar gwamna na jam'iyyar APC a jihar, Yusuf Suleiman, ya yi ikirarin an danne masu hakki.
Yakubu Dogara wanda shi ne Kakakin Majalisa zai nemi ya nada Mutanen sa a kujerar sa. Wannan ya sa siyasar Majalisar Tarayya tana daukar wani sabon salo a Najeriya a halin yanzu bayan APC ta tsaida Femi Gbajabiamila.
Za ku ji yadda APC ta rasa Imo, Oyo da sauran jihohin ta, yayin da PDP mai adawa ta gaza cigaba da rike jihohin Gombe da kuma Kwara, inda nufin gwamnonin na nada Magadan su a PDP ya gaza kai ga ci.
Kakakin rundunar 'yan sanda a jihar Sokoto, ASP Muhammad Sadiq, ya tabbatar da kama mutumin yayin gabatar da jawabi ga manema labarai a Sokoto. Sadiq ya ce: "wata tawagar jami'an 'yan sanda a ofishinmu na karamar hukumar Sabon Bir
Fitaccen Malamin addinin Musulunci na Najeriya Sheikh Gumi yayi magana a kan satar mutane da aka yi a Najeriya inda ya bada shawarar yadda za a gyara harkar tsaro domin ganin karshen wannan mummunan aiki.
Jam'iyyar adawa ta PDP ce ta lashe zaben gwamna a jihohi ukun da Nabena ke korafi a kansu. Aminu Waziri Tambuwa ya yi tazarce a jihar Sokoto, Bala Muhammed ya kayar da gwamnan APC mai ci a jihar Bauchi, kamar yadda Ahmadu Finitiri
Dazu mu ka ji cewa an fara zama a Kotu domin sauraron karan zaben Kano. Ko da dai PDP ba ta kawo kara ba bayan Kotu ta fara zama. Alkalin da zai saurari karar Ganduje da Abba Yusuf yayi alkawarin yin adalci.
Siyasa
Samu kari