Wata kungiya a Kano ta rubuta wa Shugaba Tinubu wasiƙa, suna zargin akwai matsin lamba domin tilasta nada mataimakin gwamna mai fuskantar shari’ar cin hanci.
Wata kungiya a Kano ta rubuta wa Shugaba Tinubu wasiƙa, suna zargin akwai matsin lamba domin tilasta nada mataimakin gwamna mai fuskantar shari’ar cin hanci.
Kwanaki 10 da Buhari ya shafe a Ingila, su ne suka kawo jimillar kwanakin da ya yi a kasar zuwa 227 a tsawon shekaru hudu da ya yi yana mulkin Najeriya. A shekarar 2017, Buhari ya shafe fiye da watanni uku yana zaman jinya a kasar
Shekaru 9 da suka gabata a daidai rana irin ta yau, 5 ga watan Mayun 2010, tsohon shugaban kasar Najeriya Marigayi Alhaji Umaru Musa 'Yar Adu'a, ya riga mu gidan gaskiya bayan ya sha fama da tsawaitacciyar rashin lafiya.
A ranar Lahadi, 5 ga watan Mayu, ne gwamnan jihar Kano, Dakta Abdullahi Umar Ganduje, ya biya miliyan N30 a matsayin kudin sadakin zawarawa 1500 da suka fito daga kananan hukumomi 44 da gwamnatin jihar Kano ta aurar da su. Da yake
Tsohon gwamnan na wadannan kalamai ne yayin gabatar da wani shiri da zai mayar da hankali wajen tabbatar da zaman lafiya, wanda shine zai dauki nauyin fara shi bayan kammala azumin watan Ramadana a garin Kaduna. Bafarawa ya bayyan
Mun ji cewa kusan duka ‘Yan Majalisar Jihar Bauchi za su marawa Jam’iyyar APC baya a zaben da za ayi bayan da shugaban na APC a Bauchi Uba Nana yace sun cin ma matsayar yin na’am da zabin da APC tayi a makon nan.
Dubban ma'aikatan jihar Taraba da suka taru a filin motsa jiki na Jolly Nyame domin bikin ranar ma'aikata sun gamu da bacin rai sakamakon rashin bayyana matsayan gwamnatin jihar a kan batun biyan sabon albashi mafi karanci da mata
Shugaban kasar, wanda Ministan Harkokin Cikin Gida, Abdurahman Bello Danbazau ya wakilta ya ce ayyukan sun hada da titi mai tsawon kilomita 4.5 a cikin jami'ar da kuma magudanun ruwa fiye da kilomita biyu wanda ya fara daga cikin
Shugaban kasar Najeriya Muhammadu Buhari, a ranar Litinin ya bayyana cewa gwamnatin tarayya ta kudiri aniyyar kara yawan adadin ma'aikatan hukumomin tsaro domin tsananta yaki da ta'addanci a fadin kasar nan.
Dakarun ‘Yan Sanda sun cafke wasu hatsabiban Barayin asibiti a Katsina kwanan nan. ‘Yan Sanda sun kama wani Saurayi ne ya saci Madubin Likita inda ya saida wannan na’ura mai tsada a kasuwa a kan kudi N5, 000.
Siyasa
Samu kari