Uwargidan shugaban Amurka, Melania Trump ta fito fili ta musanta duk wata alaka da Jeffrey Epstein, tana cewa zarge-zargen da ake yadawa gaba daya karya ne.
Uwargidan shugaban Amurka, Melania Trump ta fito fili ta musanta duk wata alaka da Jeffrey Epstein, tana cewa zarge-zargen da ake yadawa gaba daya karya ne.
Wata kungiya a Kano ta rubuta wa Shugaba Tinubu wasiƙa, suna zargin akwai matsin lamba domin tilasta nada mataimakin gwamna mai fuskantar shari’ar cin hanci.
Tsohon gwamnan jihar Abia kuma zababben sanatan Abia ta arewa, Dr. Orji Uzor Kalu yayi alkawarin sasanta Shugaban majalisar dattawa, Dr. Bukola Saraki da babban jigon jam’iyyar All Progressives Congress (APC), Asiwaju Bola Tinubu.
Sanata Barau Jibrin ya bayyana cewa lamuncewa Shugaban masu rinjaye a majalisar dattawa, Ahmad Lawan da shugabancin APC tayi domin ganin ya zama Shugaban majalisar dattawa na gaba shine shahararren hukunci da dukkanin manyan masu
Kwanan nan ne Matar shugaban kasa, Aisha Buhari, ta bayyana cewa; tana son samar da jami’a mai zaman kanta wacce za ta sanya wa jami’ar sunan mijinta ‘Jami’ar Muhammadu Buhari’. Wannan ya sa ASUU tayi kaca-kaca da ita.
Mun samu labari cewa Atiku ya maidawa Buhari raddi na cewa shi ba ‘Dan Najeriya bane inda aka ji yana cewa yana da nasaba da Adamawa, da Sokoto. Atiku ya fadawa Buhari cewa shi ba Bakon haure bane.
Da yake jawabi sakataren mai suna, Mallam Lanre Issa-Onilu cewa yayi hakika wannan abu da shugaba Buhari yayi ya cancanci a yaba masa. Inda ya kara da cewa alkawarin da akayiwa yan Najeriya lokacin yawon neman zabene aka cika.
Wata kotun tarayya da ke zaman ta a Katsina ta soke zaben mamba a majalisar wakilai daga mazabar Bakori da Danja, Honarabul Aminu Bakori. Dama kotun ta tsayar da ranar Alhamis a matsayin ranar da zata yanke hukunci a karar da Inji
Jam'iyyar PDP reshen jihar Kano, ta janye zanga-zangar da ta shirya gudanarwa a sakamakon cin zarafi, muzgunawa, wulakantaswa, keta haddi da kuma barazanar mutuwa da wasu hukumomin tsaro ke yiwa 'ya'yan ta a jihar.
Kungiyar matasan Najeriya masu kare damokradiyya (CNYDD) sunce lallai mataimakin Shugaban masu rinjaye a malisar wakilai, Hon. Ahmed Idris Wase suke so a matsayin kakakin majalisar wakilai na tara.
A wani sako da ta fitar a shafinta na dandalin sada zumunta (Twitter), Mama Taraba ta ce ta an kammala shiri tsaf domin shiga da ita dakin tiyata a asibiti, a saboda haka ta ke neman addu'a. Mama Taraba ta hada da hotonta a kan ga
Siyasa
Samu kari