A labarin nan, a a ji cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya sanar da matakin da za a dauka bayan yan Boko Haram sun hallaka birgediya janar a Borno.
A labarin nan, a a ji cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya sanar da matakin da za a dauka bayan yan Boko Haram sun hallaka birgediya janar a Borno.
Nasiru Yusuf Gawuna da Sheikh Barista Ishaq Adam Ishaq sun gana da Rabiu Kwankwaso a Abuja a wata tawaga. Mai magana da yawun gwamnan Kano ya yi magana kan ziyarar.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya gana da wakilan al'ummar Najeriya dake zaune a kasar Saudiyya a ranar Talata, 21 ga watan Mayu, 2019. Yayin takaitacciyar ganawar tasu, wakilan 'yan Najeriya dake zaune a kasar Saudiyya, sun sanar
Za ku ji cewa bincike ya nuna barnar da ake yi a Ma’aikatar sadarwar Najeriya a yau. Misali akwai wani kamfani da ake kira Livial Soft Tech wanda aka jibgawa miliyoyin kudi domin shigo da kaya amma har yau shiru.
Akwai alamu dake nuna cewa jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) zata tsayar da dan takara a shugabancin majalisar dattawa, idan har sanata Danjuma Goje (APC Gombe ta tsakiya) ya janye daga yin takara.
A jiya ne Dakarun Sojojin Najeriya sun cafke masu garkuwa da mutane da dama a Taraba. Rundunar Sojojin kasar sun kama masu satar Jama’a bayan sun yi kukan kura sun shiga wani Daji inda masu satar mutane su ke boye.
Majiyar Legit.ng ta ruwaito dakacin kauyen, Ali Isa ne ya bayyana haka a ranar Asabar 18 ga watan Mayu yayin da yake karbar kyautan kayan abinci a madadin jama’ansa da gidauniyar tallafi ta kasar Qatar ta kai musu.
Gwamnoni 19 na yankin Arewacin Najeriya, sun daura damarar neman kwarewar masana a harkar tsaro domin shimfida tafarki da kuma dabaru na kawo karshen kalubalai na rashin tsaro da suka zamto alakakai a yankin.
Ma'aikata 1,400 da gwamnatin jihar Zamfara ta dauka aiki a shekarar 2014 sun bukaci a biya su albashinsu na tsawon watanni 60 da sauran allawus dinsu da gwamnatin jihar ba ta biya su ba. Ma'aikatan sunyi wannan korafin ne a karkas
Sarkin Legas, Oba Rilwan Akiolu, ya bayyana tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo a matsayin mutumin da yafi kowa kawo rikici a kasar nan. Akiolu wanda ya dauki tsawon lokaci suna musayar harshe da tsohon shugaban kasar, ya...
Da yake tabbatar da kama da mutanen, kakakin rundunar 'yan sanda a jihar Katsina, SP Gambo Isah, ya ce sun mika wadanda suka kama zuwa hedikwatar 'yan sanda dake Abuja domin cigaba da bincike a kan su. A cewar sa: "da gaske ne mun
Siyasa
Samu kari