Daya daga cikin manyan 'ya'yan marigayi tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Halima Buhari, ta fito ta yi magana kan wasu halayen mahaifin na ta.
Daya daga cikin manyan 'ya'yan marigayi tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Halima Buhari, ta fito ta yi magana kan wasu halayen mahaifin na ta.
Tawagar masarautar Ogbia a yankin Neja Delta da shugaba Goodluck Jonathan ya fito ta nuna goyon baya da tazarcen shugaban kasa Bola Tinubu a 2027.
Hadimin gwamnan jihar Edo, Sanata Monday Okpebholo ya bayyana cewa Sanata Neda Imasuen na jam'iyyar LP zai sauya sheka zuwa APC mai mulki a Najeriya.
Gwamnan jihar Delta, Sheriff Oborevwori ya sanar da sauya sheka daga jam'iyyar PDP zuwa APC a yau Laraba. Gwamnan ya ce ya koma APC ne domin kawo cigaba.
Jam'iyun adawa na shirin haɗaka domin kifar da Gwamnatin Bola Ahmed Tinubu, cikinsu akwai PDP da NNPP da SDP da kuma LP duk da cewa akwai matsaloli a tafiyar.
Wani ɗan majalisar wakilan tarayya, Oluwole Oke, ya fice daga jam'iyyar PDP. Sai dai bai bayyana jam’iyyar da zai koma ba, amma ya nemi mabiyansa da su bar PDP.
Rahotanni na nuni cewa Gwamna Siminalayi Fubara na duba yiwuwar sauya sheka zuwa APC domin sulhu da Tinubu. Wannan na zuwa ne bayan ganawarssu a birnin Landan.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya gana da Siminalayi Fubara kan rikicin siyasar jihar Rivers da ya kai ga ayyana dokar ta-baci. Nyesom Wike bai ji dadi ba.
Gwamna Umar Namadi Ɗanmodi ya karɓi mambobi 216 daga NNPP da PDP zuws APC, sun ce shugabancin gwamnan da ayyukan alherin da yake ne suka ja hankalinsu.
Babban jigo a jam'iyyar APC kuma darakta a hukumar raya kogunan Hadejia da Jama'are, Musa Iliyasu Kwankwaso, ya caccaki Buba Galadima da Hakeem Baba-Ahmed.
Tsohon dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar SDP a zaben 2023, Adebayo Adewole ya ja kunnen Nasir El-Rufai kan yin yaki da Shugaba Bola Ahmed Tinubu.
Siyasa
Samu kari