Gwamnatocin Najeriya da Turkiyya za su kafa cibiyar horas da sojoji a Najeriya domin taimakon kasar ta magance matsalar tsaro da ta yi katutu a Najeriya.
Gwamnatocin Najeriya da Turkiyya za su kafa cibiyar horas da sojoji a Najeriya domin taimakon kasar ta magance matsalar tsaro da ta yi katutu a Najeriya.
Tsohon shugaban APC a Kwara, Bashir Bolarinwa, ya ayyana kudirinsa na tsayawa takarar gwamna, yana cewa yana da kwarewa da hangen nesa don magance matsalolin jiha.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta zabi Farfesa Farfesa Nentawe Goshwe Yilwatda a matsayin sabon shugaban jam'iyya bayan Abdullahi Umar Ganduje.
Bayan zuwa fadar shugaban kasa da Sanata Rabiu Kwankwaso ya yi, ana cigaba da magana kan makomar siyasar shi. Ana ganin ko ya shiga APC ko ADC a gaba.
Kungiyar iyayen PDP watau waɗanda aka kafa PDP tare da su a 1998 sun buƙaci jam'iyyar ta ɗauko wani daga Kudu ta ba shi tikitin takarar shugaban ƙasa.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyya mai mulki ta APC na dab da samun kaso biyu bisa uku na yawan ƴan majalisa, wanda ake buƙata domin samun rinjaye.
Mukaddashin shugaban jam'iyyar PDP na kasa, Umar Damagum, ya yi maganganu kan rikici da matsalolin da suka dade suna ci wa jam'iyyat tuwo a kwarya.
Bello Galadanci da aka fi sani da Dan Bello ya yi magana kan tafiyar Kwankwasiyya da Rabiu Musa Kwankwaso ke jagoranta. 'Yan kwankwasiyya sun yi martani.
Dr. Gbenga Olawepo-Hashim, wanda ya nemi zama shugaban ƙasa a zaɓen 2019 ya koma PDP, jam'iyyar da ya kasance ɗaya daga cikin waɗanda suka kafa ta a 1998.
Gwamnatin Mai Mala Buni ta karyata rade radin cewa ya sauya sheka daga APC zuwa jam'iyyar hadaka ta ADC da Atiku da El-Rufa'i suka dauko wa 'yan adawa.
Tsohon hadimi a fadar shugaban kasa, Hakeem Baba Ahmed ya ce za a iya kayar da Bola Ahmed Tinubu a 2027 idan har bai cika alkawarin da ya dauka a 2023 ba.
Siyasa
Samu kari