Siyasa

Siyasa Zafafan Labaran

APC ta nada sabon sakataren jam'iyya na kasa
Breaking
APC ta nada sabon sakataren jam'iyya na kasa
daga  Mudathir Ishaq

Sanarwar da sakataren yada labaran jam'iyyar APC, Lanre Issa-Onilu, ya fitar, ta ce Mista Giadom zai kasance sakatare na riko kwarya har zuwa lokacin da jihar Yobe zata fitar da da wanda zai gaji Mista Buni a matsayin sakatare mai

Takaitaccen tarihin wanda zai gaji Gwamna Yari a Zamfara
Takaitaccen tarihin wanda zai gaji Gwamna Yari a Zamfara
daga  Muhammad Malumfashi

Mun kawo maku kadan daga cikin tarihin rayuwar ‘Dan takarar PDP mai shirin zama Gwamnan a Zamfara. Matwallen Muradun yayi karatu a Jami’ar Thames Valley da ke Ingila kuma kwararren ‘dan siyasa ne.