A labarin nan, za a ji cewa gwamna Abba Kabir Yusuf ya ce tsohon mataimakinsa, Aminu Abdussalam Gwarzo ya so ya kore shi daga kan kujerar gwamnan Kano.
A labarin nan, za a ji cewa gwamna Abba Kabir Yusuf ya ce tsohon mataimakinsa, Aminu Abdussalam Gwarzo ya so ya kore shi daga kan kujerar gwamnan Kano.
Wani fasto daga Abia, Solomon Emeka Eliyah, ya yi hasashen cewa Peter Obi na da babbar dama ya lashe zaben shugaban kasa na 2027 idan aka gudanar da zabe na gaskiya.
A yayin da yau take Litinin manuniya ta shigar mu sabon mako, ko shakka babu akwai wasu muhimman ababe biyar da za su auku a Najeiya da kuma ilahirin duniya baki daki. Faruwar wannan ababe na ci gaba da kan harsunan al'umma.
Babban abin haushin shine batun cewar an ware kudin ne domin walwalar talakawan da koda yaushe shugaban kasa ke ikirarin cewar su yake wakilta," a cewar sa. Sannan ya cigaba da cewa; "tunda yanzu gaskiya ta fito daga bakin matar
Mun ji cewa an samu Sarkin da ya fito ya kare Sarki Sanusi II a Arewa. Sarkin Ningi yake cewa Ganduje yayi kaushi wajen hukunta Sarki Sanusi. Sarkin yace ba su ji dadin abin da ya faru ba a fadar Kano.
Majiyar Legit.ng ta ruwaito Sulaiman na daga cikin wadanda suka amfana da hukuncin da kotun koli ta yanke na soke dukkanin kuri’in da jam’iyyar APC ta samu a zaben 2019 tun daga matakin gwamna, zuwa Sanata, majalisar tarayya da ma
Legit.ng ta ruwaito kaakakin shugaban kasa, Garba Shehu ne ya bayyana haka a cikin wata tattaunawa da yayi da jaridar Weekly Trust, inda yace yan Najeriya zasu ga sabon shugaba Buhari mai kwazo da kuzari.
Sanarwar da sakataren yada labaran jam'iyyar APC, Lanre Issa-Onilu, ya fitar, ta ce Mista Giadom zai kasance sakatare na riko kwarya har zuwa lokacin da jihar Yobe zata fitar da da wanda zai gaji Mista Buni a matsayin sakatare mai
Za ku ga cikakken jerin ‘Yan takarar APC da su ka tashi a tutar-babu a Zamfara bayan kotu ta samu jam’iyyar mai mulki da cewa ba ta gudanar da zabukan fitar da gwani kafin ta tsaida ‘yan takarar ta ba.
Lame ya taba rike mukamin minista mai kula da harkokin rundunar 'yan sanda, sannan yana rike da sarautar 'Santurakin Bauchi'. Dan siyasar ya rasu ne da samyin safiyar yau, Lahadi, a asibitin Nizamiye dake Abuja bayan ya sha fama
Mun kawo maku kadan daga cikin tarihin rayuwar ‘Dan takarar PDP mai shirin zama Gwamnan a Zamfara. Matwallen Muradun yayi karatu a Jami’ar Thames Valley da ke Ingila kuma kwararren ‘dan siyasa ne.
Siyasa
Samu kari