Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa idan har tattaunawar sulhu ba ta yu nasara ba, ya shirya sake kai hari kasar Musulunci ta Iran.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa idan har tattaunawar sulhu ba ta yu nasara ba, ya shirya sake kai hari kasar Musulunci ta Iran.
Wani fasto daga Abia, Solomon Emeka Eliyah, ya yi hasashen cewa Peter Obi na da babbar dama ya lashe zaben shugaban kasa na 2027 idan aka gudanar da zabe na gaskiya.
Ga dukkan alamu abubuwa sun tabarbare a sansanin tsohon mataimakin Shugaban kasa, Atiku Abubakar, biyo bayan sakon taya murna da kungiyar gwamnonin PDP a yankin kudu maso gabas suka aika wa Shugaban kasa Muhammadu Buhari.
A wani batu da ya samu sanya hannun sakataren da kansa, mai taken ‘lokacin ya yi na yin bankwana ga abokan aikina’. Sakataren na cewa: “ Lokacin yin bakwana ga abokan aikina yayi, komi yayi farko to tabbas zai yi karshe. Ya zama w
A jiya ne Sanata Kwankwaso yayi tir da raba masarautun Jihar Kano. Kwankwaso ya fito yayi magana a kan raba masaratu, zaben 2019 da sauran wasu batutuwa a gidan rediyon Arewa.
Jiya ne Gwamnan Zamfara ya fatattaki Kwamishinonin Abdulaziz Yari, Gwamnan na Zamfara ya tsige wadanda Yari ya nada a kan mulki a lokacin yana kan kujerar gwamna.
Tun jiya mu ka ji cewa Mai Mala Buni zai cigaba da aiki da Malam Wali a matsayin SSG. Mala Buni ya zabi ya cigaba da aiki da tsohon SSG din jihar.Alhaji Baba Mallam Wali ya dade yana rike da wannan mukami.
Sabuwar gwamnatin jihar Zamfara ta sha alwashin mayar da ma'aikata 1,400, wadanda tsohon gwamnan jihar Zamfara Abdul'aziz Yari ya kora bakin aikin su. Gwamnan jihar Muhammad Bello Matawallen Maradun shine ya bayyana hakan jiya...
A yayin da aka gudanar da bukukuwan rantsar da sabbin gwamnoni da aka zaba a karo na farko da na biyu da kuma shugaban kasa da mataimakinsa, bikin rantsar da gwamnan jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwa, bai samu halartar jama'ar So
A yau Laraba, 29 ga watan Mayun 2019, aka sake rantsar da gwamna jihar Kebbi, Abubakar Atiku Bagudu na jam'iyyar APC tare da mataimakin sa, Alhaji Samaila Yombe, a wani sabon wa'adin gwamnati na biyu.
Shugaba Buhari shine yayi nasarar lashen zaben shugaban kasa inda ya kada yan takara daga jam’iyun siyasa 73 ciki hadda tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar na jam’iyar PDP a zaben 23 ga watan Fabrairun 2019.
Siyasa
Samu kari