Siyasa

Siyasa Zafafan Labaran

Al'ummar Yobe sun bayyana ra'ayoyin su kan nasarar Ahmed Lawan
Al'ummar Yobe sun bayyana ra'ayoyin su kan nasarar Ahmed Lawan
daga  Aminu Ibrahim

Al'ummar Yobe, jihar sabon Shugaban Majalisar Dattawa, Ahmad Lawan sun bayyana farin cikin su kan nasarar da ya samu na zama jagora a majalisar inda suka ce hakan alama ce da ke nuna kishin kasa. Mutane da dama sun bayyana ra'ayoy

2019: An bayyana wadanda ‘Yan Majalisan PDP za su zaba a yau
Breaking
2019: An bayyana wadanda ‘Yan Majalisan PDP za su zaba a yau
daga  Muhammad Malumfashi

'Yan Majalisar PDP sun bayyana wadanda za su zaba a yau. Jam’iyyar PDP ta na tare da Sanata Muhammad Ali Ndume da Umar Mohammed Bago a zaben Majalisar da za ayi a maimakon anata Ahmad Lawan da Femi Gbajabiamila.

Sunaye: 'Yan majalisa 6 sun sauya sheka zuwa PDP
Sunaye: 'Yan majalisa 6 sun sauya sheka zuwa PDP
daga  Mudathir Ishaq

'Yan majalisar da suka hadar da guda biyar na jam'iyyar AA da kuma guda daya na jam'iyyar APGA sun bayar da sanarwar wannan hukunci da suka yanke cikin wata rubutacciyar wasika zuwa ga kakakin majalisar.

Shugaba Buhari ya yi nadin sababbin mukami a Najeriya
Breaking
Shugaba Buhari ya yi nadin sababbin mukami a Najeriya
daga  Muhammad Malumfashi

Shugaban kasa Buhari ya nada Alkalai 5 a Kotun Koli jiya. Sashe na 230 na dokar kasa ta ba shi cikakken ikon wannan nadi.An nada Alkalan ne bayan ritayar tsohon CJN Onnoghen.