A labarin nan, za a ji hukumar tsaron farin kaya ta Najeriya, ta fara zurfafa bincike a kan wani tsohon dan majalisa da ake zargi da yada labarin karya kan tsaro.
A labarin nan, za a ji hukumar tsaron farin kaya ta Najeriya, ta fara zurfafa bincike a kan wani tsohon dan majalisa da ake zargi da yada labarin karya kan tsaro.
Hukumar watsa shirye-shirye ta Najeriya (NBC), a yau Alhamis 6 ga watan Yuni ta dakatar da lisisin kamfanin Daar Communication Plc da ta mallaki gidan talabijin na African Independent Television AIT da gidan radio na Ray Power Fm.
Babban jigo na jam'iyya mai ci ta APC Mista Yekini Nabena, ya nemi shugaban kasa Muhammadu Buhari da ya gaggauta shiga tsakanin rikicin Cif John Odigie-Oyegun, tsohon shugaban jam'iyyar da kuma shugaban ta na yanzu.
Duk da kasancewar gwamna Ganduje ya kirkiri sabbin masaurutu hudu tare da nada sarakunansu na yanka, wasu daga cikin hakiman da suka fada karkashin sabbin masarautun sun bijire wa sabbin sarakunan da Ganduje tare da halartar bikin
Karin bayanai sun billo kan lamarin da yasa tsohon Shugaban kasar Najeriya, Goodluck Jonathan ya yarda da shank aye a zaben 2015. A baya bayanai daban-daban sun dunga fitowa daga bakunan manyan jami’ai kan matakin Jonathan.
Sanata Kabiru Gaya, ya gargadi jam'iyya mai ci ta APC da ta kebance kujerar mataimakin shugaban majalisar dattawa zuwa yankin Arewa maso Yamma domin ramawa kura kyakkyawar aniyya na kuri'un da ta samu a yankin yayin babban zabe.
Jama'ar Najeriya sun nuna kishin kasa ta hanyar barin kasuwancinsu domin fita su sauke hakkinsu na 'yan kasa dake da ikon zaben shugabannin da suke so. Ina son yin amfani da wannan dama domin sake tabbatar wa da da dukkan 'yan Naj
Kazalika, ya yaba wa kokarin kungiyar wajen magance rigingimun da aka shafe shekara da shekaru ana fama da su a kasashen Syria, Libya da kuma shiga cikin lamarin tsirarun Musulmin yankin Rohingya a kasar Myammar. Wannan shine karo
Da yake mika kyautar gare su yayin rufe Tafsirin azumin wanna shekarar, Dakta Ahmad Gumi, dan marigayi Abubakar Gumi, ya ce ana bayar da kyautar ne ga jagororin da suka nuna kware wa a mulki da kuma wadanda suka nuna kwazo a banga
Tsohon shugabar kasar Najeriya a mulki soji, Abdulsalamu Abubakar, ya ziyarci shugaba Buhari a kasar Saudiyya domin gana wa ta musamman. Babu wata sanarwa ko bayani a kan dalilin ganawar shugabannnin biyu a kasar Saudiyya. Shugaba
Siyasa
Samu kari