A labarin nan, za a ji cewa kasar Iran da ke zaman sulhu da Amurka a Islamabad ta ja kunnen Trump a kan duk wani yunkuri na bi ta mashigar Hormuz da karfi.
A labarin nan, za a ji cewa kasar Iran da ke zaman sulhu da Amurka a Islamabad ta ja kunnen Trump a kan duk wani yunkuri na bi ta mashigar Hormuz da karfi.
A labarin nan, za a ji an bankaɗo wani sako a shafin sada zumunta da ake zargin Shugaban INEC na kasa, Joash Amupitan ke ya wallafa da ne nuna goyon baya ga APC.
A tsakanin yau da gobe Abba Gida-Gida zai gabatar da shaidunsa a Kotun da ke sauraron karar zaben Kano na 2019. Akwai mutum 500 da za su bada shaida ga Abdulla Ganduje da Abba Yusuf da su ka kara a zaben.
Al'ummar garin Wuro Ahmadu da ke yankin gandun daji na Gongoshi a karamar hukumar Mayo-Belwa, jihar Adamawa, sun mayar da Masallacinsu Asibiti saboda tsanani bukatar wurin da za a ke duba lafiyarsu. Garin Wuro Ahmadu tamkar ruga
Rahotanni sun ce an fara yunkurin batawa manyan ‘yan siyasar Yarbawa suna inda shirin yakin zaben 2023 ya sa an soma gogawa Tinubu da Osinbajo baki. Yanzu dai har wasu sun fara shirin yakin neman zaben 2023.
Kotun Ma'aikata na Kasa (NIC) ta umurci gwamnatin jihar Taraba ta biya tsohon gwamnan jihar, Rabarand Jolly Nyame da wasu mutane uku naira miliyan 151.1 a matsayin kudin fansho da allawus na watan Mayun 2013 zuwa Oktoban 2015. Leg
Hukumar Aikin Hajji Ta Kasa (NAHCON) ta ce za ta gina otel mai dakuna 500 a garin Kano domin ya zama masauki ga maniyyatan jihar da ke jiran lokacin da jirgin su zai tashi domin zuwa kasa mai tsarki. Shugaban NAHCON, Abdullahi Muk
Jihar Akwa Ibom na daya daga cikin jihohin Najeriya dake fama da rashin aikin yi duk da cewa ta na da arzikin man fetur. A don haka daukar hadimai guda 50 ga mutum daya ya zama tamkar kafa tarihi ne a Jihar.
Yanzu haka Kwankwaso ya fara neman Makarantar da Matasa 370 da a ka zaba za su yi karatu. Hazikan Matasan da gidauniyar Kwankwasiyya ta zaba za su yi karatu ne a Indiya.
Gwamnatin Ugwuanyi ta ba Jay Jay Okocha wanda ya taba rike Kyaftin a Najeriya wani mukami a Jihar Enugu. Jay Jay Okocha ya buga kwallo a Bolton, da PSG lokacin ya na wasa.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari a ranar Juma'a 5, ga watan Yulin 2019, ya sake sabunta nadin mukamin sakataren gwamnatin Tarayya da kuma Abba Kyari, a matsayin shugaban kasa ma'aikatan fadar gwamnatin sa.
Siyasa
Samu kari