Kasar Turkiyya ta soki Benjamin Netanyahu kan kalaman da ya yi wa Recep Tayyip Erdogan, tana mai cewa ba shi da halacci ko darajar koyar da kowa.
Kasar Turkiyya ta soki Benjamin Netanyahu kan kalaman da ya yi wa Recep Tayyip Erdogan, tana mai cewa ba shi da halacci ko darajar koyar da kowa.
Wata kungiyar yan APC ta bayyana cewa duba da dalilai 10 da ta rubuta a wasika, babu bukatar a bar Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi ya shigo jam'iyyar.
Honarabul Mohammed Tahir Monguno, bulaliyar majalisar wakilai, ne ya sake tanade kudirin tare da sake gabatar da shi a zauren majalisar. Da ya ke sake gabatar da kudirin a zauren majalisar ranar Talata, Monguna ya ce doka da tsari
Jam’iyyar All Progressives Congress (APC) reshen jihar Enugu ta nuna rashin amincewa da sake zabar tsohon ministan harkokin waje, Mista Geoffrey Onyeama da Shugaban kasa Muhammadu Buhari yayi.
Sunayen sun hada da tsofaffin ministocinsa da suka yi tare daga 2015 zuwa 2019, akwai kuma tsofaffin gwamnoni, tsofaffin Sanatoci da kuma sabbin fuskoki da dama wadanda sune suka fi yawa, kamar yadda Legit.ng ta gano.
A yau Talata 23 ga watan Yuli ne shugaban kasa Muhammadu Buhari ya aike wa Majalisar Dattawa sunayen mutane 43 da ya zaba domin nadawa a matsayin ministoci a mulkinsa zango na biyu. Jihar Kano tana daya daga jihohin da Shugaban K
A Cewar wani rahoto da gwamnatin jihar Kano ta fitar ranar Talata, saman gadar ya tsage tare da ruftawa sakamakon ruwan sama da aka sha a garin Kano a daren ranar Lahadi, lamarin da ya jawo aka hana ababen hawa bi ta hanyar gaba
Manjo Janar Bashir Salihi Magashi (murabus) yana daya daga cikin mutanen da Shugaba Muhammadu Buhari ya zaba daga jihar Kano domin yi wa nadin mukamin minista. An nada magashi a matsayin gwamnan jihar Sokoto daga watan Augustan 19
Dazu nan Mahaifiyar Shuaibu Mikati ta rasu a Jihar Kaduna. Mahaifiyar ta sa mai suna Hajiya Abida ko kuma a ce Goma ta rasu ne a cikin karamar hukumar Giwa ta na mai shekara 80.
Mun kawo maku jerin Mata da shugaban kasa Muhammaud Buhari ya ba kujerar Minista a Gwamnatinsa a 2019. Dama can kun ji cewa wasu Gwamnoni a-da sun zama Ministoci a Gwamnatin Buhari.
Hausawa mazauna garin Nnewi da ke jihar Anambra sun ce ba su da niyyar barin jihar bayan umurin da kungiyar Dattawan Arewa (NEF) ta bayar na cewa su bar yankin saboda rayuwarsu na cikin hatsari. Vanguard ta ruwaito cewa mambobin k
Siyasa
Samu kari