Siyasa

Siyasa Zafafan Labaran

Madallah: Gwamna Matawalle zai dauki ma'aikata 8,000
Madallah: Gwamna Matawalle zai dauki ma'aikata 8,000
daga  Mudathir Ishaq

Sabon gwamnan na Zamfara ya bayyana hakan ne yayin wani shiri na manema labarai da aka gudanar a ranar Laraba cikin birnin Gusau. Gwamna Matawalle ya ce tuni gwamnatin sa ta yi tanadin albashin watanni 5 da za ta biya ma'aikatan.