Hukumar DSS ta tsare tare da titsiye wasu manyan hadiman Gwamna Abba Kabir Yusuf kan ƙarar ɓata suna da Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya shigar a jihar Kano.
Hukumar DSS ta tsare tare da titsiye wasu manyan hadiman Gwamna Abba Kabir Yusuf kan ƙarar ɓata suna da Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya shigar a jihar Kano.
Wata kungiyar yan APC ta bayyana cewa duba da dalilai 10 da ta rubuta a wasika, babu bukatar a bar Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi ya shigo jam'iyyar.
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya na ganawa da shugabanin kungiyoyin Fulani da ke zaune a yankin Kudu maso Yammacin Najeriya. An kira taron ne domin warware matsalar rashin tsaro da ake fama da shi a yankin da galibi ake z
Jam’iyyar All Progressives Congress (APC) reshen jihar Niger na barazanar kaurace ma jam’iyyar akan abunda ta bayyana a matsayin rashin sakawa masu yiwa jam’iyyar biyayya ta hanyar basu mukamai.
Gwamna Aminu Masari na jihar Katsina ya ce gwamnonin Arewa maso Yamma sun yi wa 'yan bindiga da barayin shanu afuwa saboda yunkurin da ake yi na wanzar da zaman lafiya a yankin. Masari ya bayyana hakan ne cikin rahoton bayan taro
Da ya ke gabatar da jawabi a wurin wani taro a Legas ranar Laraba, Osinbajo ya ce jihohin biyu sun zama abin koyi wajen rungumar dukkan 'yan Najeriya a biranensu, lamarin da ya ce ya na kara kawo musu cigaba da kara inganta zaman
Dan majalisar tarayya mai wakiltar kananan hukumomin Kiru da Bebeji, Hon. Abdulmumini Jibril Kofa, yayi barazanar tona asirin hanyoyin da suka bi suka gabatar da magudin zabe a jihar Kano. Jiya ne dai babbar jam'iyyar APC mai...
Sabon gwamnan na Zamfara ya bayyana hakan ne yayin wani shiri na manema labarai da aka gudanar a ranar Laraba cikin birnin Gusau. Gwamna Matawalle ya ce tuni gwamnatin sa ta yi tanadin albashin watanni 5 da za ta biya ma'aikatan.
Babbar Jam’iyyar hamayya a Najeriya ta PDP ta samu gagarumar nasara a gaban kotu jiya. A Ribas Clifford Edanuko ya janye kara, eannan ya sa kotu ta tabbatar da Wike a matsayin wanda ya yi nasara.
Ya bayyana cewa an haifi Atiku ne a shekarar 1946 kafin a gudanar da kuri'ar raba gardama da ta dawo da wasu sassan gabashin kasar Kamaru cikin Najeriya a shekarar 1961. Shaidar ya ce tsarin mallaka na kasar Faransa ya tilasta mut
Shugaban kasa Muhammadu Buhari a ranar Talata, 30 ga watan Yuli, yace ba zai ambaci sunan wanda zai gaje shi ba a 2023. Buhari yayi magana ne yayinda ya karbi bakuncin mambobin kungiyar Progressives in Academics (Pro-Acad).
Siyasa
Samu kari