Tsohon gwamnan jihar Kano, Malam Ibrahim Shekaru ya yi murabus daga jam'iyyar adawa ta PDP, kuma ana hasashen zai yi birki ne a jam'iyyar APC mai mulki.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Malam Ibrahim Shekaru ya yi murabus daga jam'iyyar adawa ta PDP, kuma ana hasashen zai yi birki ne a jam'iyyar APC mai mulki.
Jam'iyyar NNPP ta bukaci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da ya daina tankawa Rabiu Musa Kwankwaso. Ta ce so yake ya yi a rika kula shi don ya yi suna.
Jam'iyyar ADC reshen jihar Benue ta fito ta musanta jita-jitar da ake yadawa cewa Gwamna Hyacinth Alia na jihar ke daukar nauyinta. Ta ce ba gaskiya ba ne.
Wani jigo a jam'iyyar PDP, Umar Sani, ya kawo dalilan da suka sanya ya kamata yankin Arewa ya fi dacewa ya marawa Goodluck Jonathan fiye da Peter Obi baya a 2027.
Tsohon gwamnan Osun, Gboyega Oyetola, ya ce ba zai tsaya takarar gwamna a 2026 ba domin ba wa sabbin jiga-jigai dama yayin da ake shirin gudanar da zaɓe.
Jam'iyyar ADC ta masu hadaka ta yi magana kan dan takarar shugaban kasan da take goyon a zaben 2027. Ta bayyana cewa duk mai son yin takara tana tare da shi.
Tsohon Sanata a Kaduna, Shehu Sani ya yi magana kan zaɓen 2027 duk da mutuwar marigayi tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari da kuma nasarar Bola Tinubu.
Jam'iyyar ADC ta ce rashin gwamnoni masu ci a cikinta ba zai hana ta karfi ba, saboda suna fuskantar barazana daga gwamnatin Bola Tinubu kafin zaben 2027.
A labarin nan, za a ji cewa wasu masana a fannin siyasa sun bayyana cewa jam'iyyun adawa da dama na marmarin Rabi'u Musa Kwankwaso ya dawo cikinsu.
A labarin nan, za a ji jagoran NNPP na ƙasa kuma tsohon ɗan takarar jam'iyyar, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya yi alfahari da yadda tafiyarsa ta tumbatsa a Kano.
Siyasa
Samu kari