Daya daga cikin manyan 'ya'yan marigayi tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Halima Buhari, ta fito ta yi magana kan wasu halayen mahaifin na ta.
Daya daga cikin manyan 'ya'yan marigayi tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Halima Buhari, ta fito ta yi magana kan wasu halayen mahaifin na ta.
Tawagar masarautar Ogbia a yankin Neja Delta da shugaba Goodluck Jonathan ya fito ta nuna goyon baya da tazarcen shugaban kasa Bola Tinubu a 2027.
Yarjejeniyar sirri da ake zargin an kulla tsakanin Tinubu da gwamnoni na PDP na ƙara rura rikicin shugabanci a jam'iyyar, yayin da Tinubu ke neman tazarce a 2027.
Fadar shugaban kasa ta ce hadakar da Atiku Abubakar, Nasir El-Rufa'i, Hakeem Baba Ahmed ke son hadawa ba za ta yi nasara ba bayan sauya shekar Ifeanyi Okowa.
Tsohon dan majalisar wakilai, Tajudeen Yusuf, ya bukaci Atiku Abubakar ya hakura da yin takara a zaben 2027. Ya bukaci ya hakura tikitin PDP ya tafi yankin Kudu.
Sanata AbdulRahman Kawu Sumaila ya bayyana dalilin ficewarsa daga jam’iyyar NNPP da cewa ya samo asali ne daga bukatar kare al’ummarsa da cika alkawuran da ya ɗauka.
Tsohon mai ba shugaban kasa shawara, Hakeem Baba-Ahmed ya bukaci Bola Tinubu ya hakura da takara a 2027 domin ba matasa da sababbin jini damar shugabanci.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta nuna farin cikinta kan matakin da gwamnan jihar Delta, Sheriff Oborevwori, ya dauka na shigowa cikinta daga PDP.
Jam'iyya mai mulki ta APC tana samun tagomashin sababbin yan siyasa da suka yi fice a jam'iyyusu na PDP, NNPP da LP, kuma ana sa ran wasu za su sauya sheka nan gaba.
Tsofaffin ‘yan majalisar CPC na 2011, sun nada Al-Makura a matsayin jagora a APC, inda suka caccaki Nasir El-Rufa'i da tsohon Antoni Janar, Abubakar Malami.
Tsohon mataimakin shugaban jam'iyyar PDP na kasa, Olabode George ya zargi Atiku Abubakar da Nyesom Wike da cin dunduniyar jam'iyyar. Ya bukaci su fice daga PDP.
Siyasa
Samu kari