Shugaban Majalisar Iran, Mohammad Bagher Ghalibaf, ya ce duk da niyyar sulhu, ƙasarsa ba ta da cikakken amincewa da ɓangaren da suke tattaunawa da shi.
Shugaban Majalisar Iran, Mohammad Bagher Ghalibaf, ya ce duk da niyyar sulhu, ƙasarsa ba ta da cikakken amincewa da ɓangaren da suke tattaunawa da shi.
Wata kungiyar yan APC ta bayyana cewa duba da dalilai 10 da ta rubuta a wasika, babu bukatar a bar Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi ya shigo jam'iyyar.
Wasu mutane uku ‘Yan gida guda sun fito takarar Gwamnan Jihar Kogi a zaben 2019. An samu ‘Ya ‘yan Abubakar Audu da ‘Danuwansa su na neman kujerar Gwamnan Kogi tare da Yahaya Bello.
Sarkin Daura ya yi wa Shugaba Buhari addu’o’i inda ya roki Allah ya sa Makiyan shugaban kasar su ji kunya. Sarki Bashar ya yi wa Buhari addu’an ne a gaban irin su Gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari.
Wani dan luwadi mai suna Mounir Baatour, ya fito takarar shugaban kasa a kasar Tunusiya, inda zai zamo mutum na farko a yankin gabas ta tsakiya dan luwadi da zai rike irin wannan mukami. Fitowar Baatours takara shine na farko...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bar babban birnin tarayya Abuja domin zuwa garin Daura da ke Katsina. Shugaban kasar zai yi hutun Eid-el-Kabi wato babbar sallah a garin na Daura. Da isarsa jihar Katsina, Gwamna Aminu Bello Mas
A jiya Buhari ya karawa Hukumar AMCON karfi da wasu dokoki biyu.Yanzu wannan hukuma ta samu damar ta bi kadin masu karbar bashi su ki biya bayan an kawo sababbin hanyoyi a gwamnati.
Gwamna Bello Matawalle na jihar Zamfara ya ce gwamnatinsa za ta dauki dauyin shirya bikin Sharo na Fulani da aka fi sani da shadi a birnin Gusau da kuma sauran kananan hukumomin jihar yayin bikin sallah babba. Sanarwar ta mai taim
Tsohon Shugaban kasa Janar Babangida ya yarda cewa Najeriya na da wahalar mulki. IBB ya ce mabanbanatan mutane iri-iri da a ka tara shiyasa mulkin kasar ya ke da wahala ba komai ba.
Bayan gwamnan Neja, wani Gwamnan Arewa ya tafi Hajji jiya. Gwamna Mala Buni ya tafi kasar Saudi ne da wasu mutanensa. Kafin nan kun ji labari cewa Ahmad Lawan da Femi Gbajabiamilla za su yi aikin hajjin bana.
Amma daga baya sai hukumar RMAFC ta fahimci akwai bukatar yi wa manhajar garambawul, lamarin da yasa ta kafa wani kwamiti a shekarar 2013 domin ya yiwa tsohuwar manhajar rabon kudin garambawul. Kwamitin ya tuntubi masana da masu
Siyasa
Samu kari