Shugaban Majalisar Iran, Mohammad Bagher Ghalibaf, ya ce duk da niyyar sulhu, ƙasarsa ba ta da cikakken amincewa da ɓangaren da suke tattaunawa da shi.
Shugaban Majalisar Iran, Mohammad Bagher Ghalibaf, ya ce duk da niyyar sulhu, ƙasarsa ba ta da cikakken amincewa da ɓangaren da suke tattaunawa da shi.
Wata kungiyar yan APC ta bayyana cewa duba da dalilai 10 da ta rubuta a wasika, babu bukatar a bar Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi ya shigo jam'iyyar.
Kamar yadda muka sani cewa a yau Laraba, 21 ga watan Agusta ne Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya rantsar da sabbin ministocinsa na Next Level, inda a hakan ne aka samu Karin ma’aikatu bayan an sanar da aikin da kowani minista zai
Za ku ji cewa Buhari zai kawo ziyara Kaduna domin bude gine-ginen Makarantar ABU. Shugaba Buhari zai zo Jami’ar Ahmadu Bello ta Zariya ne domin kaddamar da ginin CBN a cikin karshen makon nan.
Sanata Owie ya bada wannan shawarar ne a ranar Talata a wani zance da ya fitar inda yake martani game da ce-ce kucen da wasu manyan mutane daga yankunan Kudu da kuma Arewacin kasar nan ke yi a shafukan sadarwa.
Ga jerin sunayen sabbin kwamishinonin Gwamna Babajide Sanwo-Olu na jihar Legas kamar yadda jaridar The Nation ta fitar da su: 1. Rabiu Olowo Onoalapo – Kwamishinan kudi
Duk da kasancewarsa dalibi mai matukar hazaka da basira, kwamitin ladabtawa na jami'ar ABU ya amince tare da bayar da shawarar a kori Zakzaky tare da shugaban kungiyar dalibai Musulmai a jami'ar, Sani Daura, saboda rawar da suka
A Rana irin ta yau, jama'a su na tambaya game da wanene Sojan yaki Janar Ibrahim Badamasi Babangida. Mun kawo takaitaccen tarihin tsohon shugaban kasar wanda ya cika shekaru 78 a yau.
Wasu fusatattun mambobin kungiyar IPOB sun kai wa Ekweremadu farmaki yayin da ya halarci wani taron al'ada na shekara- shekara da 'yan kabilar Igbo ke gudanar wa a Nurnberg da ke kasar Jamus. An gayyace shi ne a matsayin babban ba
Nana Hadiza: An haife ta a shekarar 1981. Ta fara karatu a makarantar 'Essence International School da ke Cobham Hall, Kent, Ingila. Ta yi karatun jami'a a jami'ar Buckingham da ke kasar Ingila. Ta yi karatun diflomar malaman maka
Labari ya kai gare mu cewa Ummi El-Rufai ta shirya taron godiya na kwana 4 a Kaduna bayan zarcewar mijin ta a 2019. Matar gwamnan ta ke cewa ba za a yi da-na-sanin sake zaben Mai gidan ta ba a Kaduna.
Siyasa
Samu kari