Shugaban Amurka Donald Trump ya ce rundunar ruwa za ta kulle mashigar Hormuz tare da dakile jiragen da suka biya Iran kudin wucewa bayan tattaunawa ta gaza.
Shugaban Amurka Donald Trump ya ce rundunar ruwa za ta kulle mashigar Hormuz tare da dakile jiragen da suka biya Iran kudin wucewa bayan tattaunawa ta gaza.
Wata kungiyar yan APC ta bayyana cewa duba da dalilai 10 da ta rubuta a wasika, babu bukatar a bar Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi ya shigo jam'iyyar.
Tun farkon mulkin shugaban kasa Muhammadu Buhari, ba a bai wa kabilar Nupe mukami ko guda daya ba, misalin minista ko shugaban wata babbar ma'aikata. Kabilar Nupe dai sune kabila ta biyar da suka fi yawa a fadin Najeriya a yadda..
Jihohin arewacin Najeriya da dama sun bayyana niyyarsu ta gudanar da jarrabawar gwaji ga malaman makarantun a jihohinsu, musamman makarantun Firamare, tun bayan da gwamnatin jihar Kaduna ta gudanar da 'tankade da rairaya' a tsakan
Seun Kuti ya roki 'yan kungiyar 'yan aware na Biafra da kuma sauran kungiyoyi da su taimaka su sanar da shi a duk lokacin da suka shirya ciwa wani dan siyasa mutunci a kasar waje. A cewar shi, yana yankin Turai a lokacin da aka...
Za ku ji abin da Pantami ya fada bayan zamansa Ministan sadarwar. Pantami ya ce idan mutum ya samu mukami bai bukatar barka domin mutanen da zai jagoranta ko shugabanta ko wakilta ya dace a taya murna.
Kungiyar matasan Ohanaeze Ndigbo ta babbatar ma yan Najeriya cewa ayyukan kungiyar masu fafutukar neman yan Biyafara wanda aka fi sani da IPOB zai zo karashe ne idan kasar ta tsayar da dan Igbo a matsayin shugaban kasa a 2023.
A makon nan ’yan Sanda su ka aikawa ALAN Waka sammaci a Jihar Kano. Ana neman fitaccen Mawakin ya bayyana gaban Jami’an tsaro. Babu wanda ya san laifin fitaccen Mawakin na Hausa.
A rana irin ta yau ne, 27 ga watan Agusta, aka kirkiri sabbin jihohi guda tara a Najeriya, lamarin da ya kara yawan jihohin Najeriya zuwa 36. Yanzu haka an samu shekaru 28 cif-cif da kirkirar jihohin. Jihohin 9 da aka kirkira a ra
Da yake ganawa da manema labarai a kan titin Biambo dake kusa da kwanar tsohuwar kasuwar Mami, wurin da aka ce an rushe masallacin, Wike ya ce babu wani ginin Masallaci a wurin, a saboda haka ba a rushe wani gini ba a wurin. "Many
A iya cewa ba a aika masa goro ba ko kuma bai ga daman zuwa ba domin Ambode bai halarci taron bitar da a shirya a jihar Legas ba. Asiwaju Bola Ahmed Tinubu da Babatunde Fashola sun halarci wannan taro.
Siyasa
Samu kari