Shugaban Amurka Donald Trump ya ce rundunar ruwa za ta kulle mashigar Hormuz tare da dakile jiragen da suka biya Iran kudin wucewa bayan tattaunawa ta gaza.
Shugaban Amurka Donald Trump ya ce rundunar ruwa za ta kulle mashigar Hormuz tare da dakile jiragen da suka biya Iran kudin wucewa bayan tattaunawa ta gaza.
Wata kungiyar yan APC ta bayyana cewa duba da dalilai 10 da ta rubuta a wasika, babu bukatar a bar Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi ya shigo jam'iyyar.
Sanata Dino Melaye ya nesanta kanshi daga wani alkawari da yake nuni da yace zai bayar da motoci guda goma idan har Atiku ya samu nasara akan Buhari a kotu. Wani shafin Twitter da yake nuni da kamar na Sanatan ne yayi alkawarin...
Jagoran tsarin fitar da daliban zuwa kasashen waje, Dakta Jazuli Musa, ne ya bayyana hakan ranar Laraba a Gusau yayin yi wa daliban bita da hukumar bayar da tallafin karatu a jihar ta shirya. Musa ya ce daliban da gwamnatin za ta
A ranar Asabar ne gwamnan jihar Ogun, Dapo Abiodun; da dan takarar kujerar gwamnan jihar karkashin jam'iyyar APM, Adekunle Akinlade za su san makomarsu. A yau Talata ne kotun sauraron kararrakin zabe ta jihar ta bayyana cewa ta sh
Hakan ya biyo bayan karar da Umar Ballah na jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, ya shigar na kallubalantar nasarar Mr Dan'Agundi kan rashin samun kuri'u mafi rinjaye kamar yadda doka ta tanada. A yayin da kotun ta ke yanke hu
Gwamna Makinde ya cirewa Gwamnoni zane a kasuwa bayan ya fadi hanyar satar kudin kwangila inda yace kashi kusan 50% na kudin kwangila asusun Gwamna yake komawa a Jihar Oyo.
Bisa la'akari da irin nasarar da sulhu da 'yan bidigar a jihar Katsina ke samu, gwamna Masari ya bayyana karfin gwuiwarsa a kan cewa tattaunawar da za a yi a Maradi zata kawo karshen duk wani kalubale da barzanar tsaro da jiharsa
Kotun sauraron kararrakin zaben majalisar dokokin tarayya da ke zama a Minna, jihar Niger ta soke karar da jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) da dan takararta a zaben da ya gabata, Ibrahim Isyaku (SAN) suka shigar.
Wani Matashi shakaf mai shekaru 37 a Duniya ya samu shiga cikin Gwamnatin Nasir El-Rufai. Malam Hassan Rilwan ya zama Shugaban hukumar bada tallafin karatu a Kaduna daga wannan makon.
Kasar Saudiyya ta karrama Gwamnan Kano. An ware Gwamnan Kano an ba shi wata babbar kyauta. Wannan karramawa ta biyo bayan gamsuwa da kyakkyawan shirin Jihar Kano ne a aikin Hajji.
Siyasa
Samu kari