Tsohon gwamnan jihar Kano, Malam Ibrahim Shekaru ya yi murabus daga jam'iyyar adawa ta PDP, kuma ana hasashen zai yi birki ne a jam'iyyar APC mai mulki.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Malam Ibrahim Shekaru ya yi murabus daga jam'iyyar adawa ta PDP, kuma ana hasashen zai yi birki ne a jam'iyyar APC mai mulki.
Reshen jam'iyyar SDP a jihar Kaduna ta ce bata san da maganar kori Nasir El-Rufa'i daga jam'iyyar na tsawon shekara 30. SDP a Kaduna ta ce yana cikin jam'iyyar.
Wata lauya a Najeriya, Titilope Anifowoshe, ta yi magana kan hadaka inda ta shawarci ADC da ta fitar da dan takara mai gaskiya da kwarjini ga matasa.
Bayan sukar Bola Tinubu da Rabi Musa Kwanwkaso ya yi, tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir Lawal ya mara masa baya kan watsi da yankin Arewa.
Gwamnan jihar Ondo, Lucky Aiyedayiwa ya buƙaci gaba ɗaya ƴan adawar Najeriya su birne burinsu na neman takara, su goyi bayan tazarcen Shugaba Bola Tinubu.
Mambobin APC sun gudanar da zanga zangar lumana a zauren Majalisar Dokokin jihar Legas, sun buƙaci a sauke shugaban jam'iyya na jihar, Cornelius Ojelabi.
Tsofafin mambobin ANPP da ke cikin jam'iyyar APC sun aika da sakon gargadi ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu game da ci gaba da zamansu a cikin APC.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon mataimakin ɗan takarar gwamna a jam'iyyar adawa ta PDP a jihar Kaduna ya ce akwai tarin matsaloli, saboda haka ya bar jam'iyya.
Atiku Abubakar ya ce jam'iyyar ADC za ta karɓi mulki daga hannun APC a 2027, yayin da manyan jiga-jigan PDP, APC da SDP suka sauya sheƙa zuwa jam’iyyar a Ekiti.
Fadar shugaban kasa ta ce alakar shugaba Bola Tinubu da Rabiu Kwankwaso ba sabuwa ba ce, kuma babu laifi idan sun hada hanya a siyasar Najeriya a gaba.
Siyasa
Samu kari