Siyasa

Siyasa Zafafan Labaran

Zamfara: Za a koma zaman majalisar jiha a makarantar firamare
Breaking
Zamfara: Za a koma zaman majalisar jiha a makarantar firamare
daga  Aminu Ibrahim

Majalisar jihar Zamfara za ta koma wata makarantar firamare inda za ta dinga aiwatar da zaman majalisar da sauran harkokinta. Hakan ya biyo bayan fara gyaran zauren majalisar da za a yi. Kamfanin Dillancin Labaran Najeriya ya ruwa

Shugaba Buhari ya jagoranci zaman majalisar zartar wa (Hotuna)
Breaking
Shugaba Buhari ya jagoranci zaman majalisar zartar wa (Hotuna)
daga  Mudathir Ishaq

A yau, ranar Laraba, 19 ga watan Fabrairu, ne shugaban kas, Muhammadu Buhari, ya jagoranci zaman majalisar zartar wa ta tarayya (FEC) wanda aka saba yi kowanne mako. Mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo, ne yake jagoran