Wani mutum mai suna Cole Allen daga California ya kai hari da bindiga a wurin liyafar ‘yan jarida a Washington, inda aka fitar da Donald Trump cikin gaggawa.
Wani mutum mai suna Cole Allen daga California ya kai hari da bindiga a wurin liyafar ‘yan jarida a Washington, inda aka fitar da Donald Trump cikin gaggawa.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Zulum ya nemi afuwar jiga-jigan APC kan mulkinsa na shekaru bakwai, an ga yana zubar da hawaye a wurin taro a Maoduguri.
Da aka tambayeshi ko ya sanar da jami'an tsaro wannan bayani mai muhimmanci, sai Galadima ya mayar da matani da cewa, "ai ko yanzu haka suna sauraron abinda nak
Abdul Jinjiri, kakakin rundunar 'yan sandan jihar Jigawa, ya ce batagrin sun kaiwa jami'an kwastam harin ne ranar Lahadi yayin da suka kai wani samame domin gud
A cikin jawabin mai dauke da sa hannun shugaban kungiyar na kasa, Ayuba Wabba, NLC ta ce raba kayan zai taimakawa gwamnatin wajen ragewa jama'ar da ke shan waha
Wasu miyagun ‘Yan bindiga sun shiga wani Kauye a jihar Zamfara sun sace mutane akalla 5. Daga cikin wadanda aka yi garkuwa da su har da Mai unguwar Lingyado.
Shugaban Majalisa ya ce Gwamnan Legas ya fada masa ana bukatar N1tr wajen sake gina Jihar Legas saboda rikicin #EndSARS da ya jawo masu asarar dukiya mai yawa.
Babban Jigon APC na kasa, Bola Tinubu ya ce shi ya mallaki The Nation da TVC kuma ya na da labarin za a kai wa The Nation da TVC hari kwanaki amma ya hakura.
Wasu Mutanen Jihar Bauchi sun je wawurar kayan tallafin COVID-19, sun sha kunya. Gwamna Bala Mohammed ya ce tuni ya kafa kwamitin da ya raba kayan ga mabukata.
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) ta sha alwashin tallafa wa shugaban kasa Muhammadu Buhari wajen aiwatar da bukatun masu zanga-zangar EndSARS a kasar.
Sanata Ali Ndume ya yi watsi da kiran da wasu ke yi na cewa a zabtare albashin yan majalisun tarayya, ya ce babu tasiri da hakan zai yi kan tattalin arziki.
Siyasa
Samu kari