Jami'an hukumar tsaron farin kaya (DSS), sun samu nasarar yin caraf da wasu mambobin kungiyar 'yan ta'addan ISWAP. An cafke mutanen ne a cikin jihar Legas.
Jami'an hukumar tsaron farin kaya (DSS), sun samu nasarar yin caraf da wasu mambobin kungiyar 'yan ta'addan ISWAP. An cafke mutanen ne a cikin jihar Legas.
A labarin nan, za a ji yadda tsohon jagora a tafiyar NNPP, Sanata Kawu Sumaila ya yi bayani game da zabin dan takarar gwamna da zai fi dacewa da jihar Kano.
Duk da maganar da Abubakar Malami ya yi kwanakin baya, Mun gano cewa Gwamnatin Najeriya ta na neman ba Gwamna Atiku Bagudu fiye da $100m a boye.
Yau mu ka ji cewa tattalin arzikin kasar Najeriya ya motsa da 2.27% a karshen 2019. Tattalin Najeriya ya yi tashin da bai taba yi ba tun bayan 2016.
Gwamna Bala Mohammad na jahar Bauchi ya amince da dakatar da Alhaji Baffa Bara, Shugaban kwamitin rikon kwarya na karamar hukumar Kirfi. Dakatarwar na kunshe ne a cikin wata sanarwa dauke da sa hannun kakakin gwamnan.
Kungiyar kwadago da kungiyar lauyoyin Najeriya sun nuna rashin amincewa da shugaban kasa Muhammadu Buhari kan cewa da ya yi kudin da ake biyan yan majalisa bai fi karfin aikin da suke yi ba.
Gwamnan jihar Bayelsa, Douye Diri ya kwatanta kansa da gwamna mai cike da mu'ujiza. Gwamnan da ya zanta da manema labarai a Abuja a jiya Lahadi, ya tuna kalubalen da ya fuskanta kafin ya samu hakkinsa. An rantsar da gwamnan ne a r
Sanata Ahmed Sani Yariman-Bakura wanda tsohon Sanatan Zamfara ne, ya ce albashi da alawus din Majalisa ya yi daidai. A cewarsa, albashin Majalisa bai yi yawa ba.
Kiran Shugaba Buhari ya tsige manyan ya na kara samun karbuwa a Najeriya bayan NBA ta fito ta na cewa a sauke shugabannin sojojin domin a kawo sababbin tsare-tsare.
Gwamantin jihar Kano ta ce Rabiu Musa Kwankwaso, tsohon gwamnan jihar 'ya jahilci yadda ake gudanar da shari'a' saboda neman cewa kotun koli ta sake bibiyar hukuncin da ta zartar na tabbatar da nasarar Abdullahi Ganduje a matsayin
Shugaba Buhari ya bayyana yadda za ta batar da dukiyar da Abacha ya sace. Gwamnati ta ce tituna za mu gina a Kano, Abuja, Ibadan, da Legas da kudin satar.
Siyasa
Samu kari