Gamayyar jam'iyyun adawa sun gudanar da babban taro a birnin Ibadan na jihar Oyo. 'Yan adawan sun cimma matsaya daya kan zaben shekarar 2027 da ake tunkara.
Gamayyar jam'iyyun adawa sun gudanar da babban taro a birnin Ibadan na jihar Oyo. 'Yan adawan sun cimma matsaya daya kan zaben shekarar 2027 da ake tunkara.
Douye Diri ya ce Enoch Adeboye ya yi masa addu’a wajen zama Gwamnan jihar Bayelsa. Sanata Diri ya dare kujerar Gwamna ne yayin da APC ta ke shirin hawa mulki.
Ministan ilmi, Adamu Adamu, ya ce alkawarin da aka yi wa ASUU a baya ya jawo matsala. A lokacin PDP ne gwamnatin tarayya ta yi wa Jami’o’i alkawarin N1.3tr.
Don nuna farinciki, matar gwamnan jihar Kebbi, Zainab Bagudu ta wallafa hotuna 5 na kwamishinonin jihar masu karancin shekaru,inda take nuna basu wuce 30 da 40.
Gwamnoni da Sarakunan Arewa, Ministoci su na muhimmin taro a Kaduna. Nasir El-Rufai ya karbi bakuncin Manyan Jami’an Gwamnati da Yan Majalisa dazu da safe.
Kamfanin dillancin labarai na Najeriya (NAN) ya rawaito cewa baya ga zaɓen shugaban ƙasa da za'a gudana a ƙasar Amurka, akwai zaɓen gwamnoni a jihohi goma sha ɗ
Ma’aikatan hukumar mai, NNPC sun lamushe N350b cikin shekara 1, MDAs 400 sun gaza biyan albashi. A yanzu Ma’aikatan Gwamnati rututu sun daina samun albashi.
Zakewar Aisha Yesufu yayin zanga-zangar ENDSARS ya jawo mata shan suka da caccaka a wurin shugabannin siyasa, musammam masu rike da mukamai, da wasu daga cikin
A watan Maris ne shugaba Buhari ya saka dokar kulle a wasu Jihohi da suka haɗa da Legas, Ogun, da kuma birnin tarayya, Abuja, domin daƙile yaɗuwar annobar cutar
Gwamnatin da Babajide Sanwo-Olu za ta koya wa Matasa akalla 400 aiki a Legas. Matasa 400 za su koyi aikin da zai rike su, za a rika biyansu N4000 duk wata.
Siyasa
Samu kari