Rundunar 'yan sandan Kano ta ceci wani mutumi daga hannun mutane bayan an fara zargin cewa ya dauki Alkur'ani a Masallaci ya yaga, sun dawo da doka da oda.
Rundunar 'yan sandan Kano ta ceci wani mutumi daga hannun mutane bayan an fara zargin cewa ya dauki Alkur'ani a Masallaci ya yaga, sun dawo da doka da oda.
A labarin nan, za a ji yadda tsohon jagora a tafiyar NNPP, Sanata Kawu Sumaila ya yi bayani game da zabin dan takarar gwamna da zai fi dacewa da jihar Kano.
Hukumar yaki da rashawa da hana yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC) ta ce har yanzu tana bin diddigi a kan yadda aka samu kudin kamfen din tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan. Kamar yadda jaridar The Punch ta ruwaito
Adams Oshiomhole da tsohon Gwamnan APC za su amsa kara a kotu a kan rikicin kujerar mataimakin shugaban APC na Kudu da Niki Adebayo ya bari.
Sabon kakakin majalisar dokokin jahar Kaduna, Tanimu Zailani ya bayyana yadda aka yi har ya dare wannan mukami bayan tsohon kaakakin majalisar, Aminu Abdullahi Shagali ya yi murabus a ranar Talata.
A zaman jiya, Majalisa ta yi magana a sakamakon ta’adin da aka yi a Garkida inda ‘Yan ta’addan Boko Haram su ka kai farmaki a Gombi.
Buba Galadima ya bayyana yadda aka kai aka kawo har aka ce hukumar Gwamnatin Najeriya ta bin sa bashin N349 shekaru 20 da su ka wuce.
A ranar Litinin ne shugaban karamar hukumar Tsafe da ke jihar Zamfara, Aminu Mudi ya sanar da sauya shekarsa daga jam'iyyar APC zuwa PDP a jihar. An zabi Mudi ne kusan shekara daya da ta gabata karkashin jam'iyyar APC tare da kan
Gwamnan Ondo ya na fuskantar barazana a kan mulki bayan ya gano cewa wasu daga cikin Jagororin jam’iyyar APC su na yunkurin yi masa adawa a zaben fitar da gwani.
Olisah Metuh, tsohon kakakin jami'iyyar PDP na kasa, zai shafe tsawon shekaru 39 a gidan yari bayan samunsa da laifin almundahanar kudi. A ranar Talata, 25 ga watan Fabrairu, alkalin babbar kotun tarayya da ke Abuja, Jastis Okon
APC ta ce PDP ta na kokarin sauya takardun Mataimakin Gwamna a Bayelsa. APC ta ce bankado badakalar da PDP ta ke kitsawa a Jihar Bayelsa ne tuni.
Siyasa
Samu kari