Shahararren dan Tiktok, VeryDarkMan ya ƙi bai wa ’yan sanda shaidun zargin da ya yi kan jami’an tsaro, yana cewa zai gabatar da su ne idan aka kai shi kotu.
Shahararren dan Tiktok, VeryDarkMan ya ƙi bai wa ’yan sanda shaidun zargin da ya yi kan jami’an tsaro, yana cewa zai gabatar da su ne idan aka kai shi kotu.
Kungiyar goyon bayan Bola Tinubu ta yi barazanar janye tallafi idan Ali Modu Sheriff ya ci gaba da kasancewa cikin tsarin yakin neman zaben APC na 2027.
Tsohon hadimin shugaban kasa, Reno Omokri, ya goyi bayan Bola Tinubu a zaben 2027, yana jaddada amfanin manufofin gwamnatinsa ga talakan Najeriya.
Jam'iyyar NNPP ta nemi Majalisar wakilai ta cire Hon. Aliyu Sani Madaki daga mukamin mataimakin shugaban maras rinjaye saboda zarginsa da cin amana.
Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayodele Fayose, ya bayyana yadda zaman da aka yi tsakanin Atiku Abubakar da Gwamna Seyi Makinde a gidan Janar IBB ya kasance.
Sakataren jam'iyyar ADC, Rauf Aregbesola ya bayyana cewa suna fatan samun mabobi akalla miliyan 14 yayin da za su fara rajistar mutane a Najeriya a 2026.
Yar siyasa a jihar Kano, Hajiya Naja’atu Mohammed ta soki Gwamna Abba Kabir Yusuf da ya butulcewa Rabiu Musa Kwankwaso bayan sun shafe shekaru tare.
Hajiya Naja'atu Muhammad ta soki Sheikh Isa Pantami, inda ta kira shi makaryaci a shirin Ali Jita. Ta kuma soki tsarin zaben Najeriya da ta kira na 'kama karya.'
Tsohon gwamnan Kaduna kuma jagoran jam'iyyar adawa ta ADC, Malam Nasir El-Rufa'i ya yi ikirarin cewa nan gaba kadan za a iya kama shi a Najeriya.
Tsohon Ministan sufuri, Rotimi Amaechi, ya yi magana kan fitar da dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar ADC. Amaechi ya ba jam'iyyar ADC shawara.
Rahotannin da muka samu sun nuna cewa tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar da Gwamna Seyi Makinde na jihar Oyo sun gana da IBB a Minna.
Siyasa
Samu kari