Gamayyar jam'iyyun adawa sun gudanar da babban taro a birnin Ibadan na jihar Oyo. 'Yan adawan sun cimma matsaya daya kan zaben shekarar 2027 da ake tunkara.
Gamayyar jam'iyyun adawa sun gudanar da babban taro a birnin Ibadan na jihar Oyo. 'Yan adawan sun cimma matsaya daya kan zaben shekarar 2027 da ake tunkara.
Da ya ke ganawa da manema labarai bayan gabatar da kasafin kudin, Umar ya dauki alkawarin samar da dukkan kayayyakin duba lafiya da shugaban kasa da sauran many
Babbar kotun tarayya dake zama a Yenagoa ta hana Peremobowei Ebebi, dan takarar sanata a karkashin jam'iyyar APC na Beyelsa ta yamma, takara a zaben jihar dake.
Kotun masana'antu ta kasa da ke zama a birninAbuja, ta umarci gwamnatin jihar Kogi, da ta biya tsahon mataimakin gwamnan jihar, Simon Achuba, naira miliyan 180.
Esther Agbaje, Oye Owolewa da kuma Nnamdi Chukwuocha sune yan Najeriya uku da suka yi nasarar lashe kujerun yan majalisar wakilai a kasar Amurka a ranar Laraba.
Hukumar BPE ta ce ana sa ran yau a kammala cinikin saida Afam Power Plant a Aso Villa. Za a saida wa ‘yan kasuwa tashar lantarkin ne a kan Naira biliyan 105.
Ministar Birnin Tarayyar Najeriya, Ramatu Aliyu, ta na goyon bayan a dama da Matasa. Ramatu Aliyu ta ce jawo matasa a jika zai taimaka wajen cigaban Najeriya.
Wani dan jam'iyyar Republican da cutar korona ta kashe a watan Oktoba ya yi nasarar lashe zaben majalisa duk da cewa ya mutu. An sanar da cewa marigayi Davi
Ministar kuɗi, kasafi da tsare-tsare, Zainab Ahmed, ce ta bayyana hakan jim kaɗan bayan ta bayyana a gaban kwamitin kuɗi na majalisar wakilai a Abuja ranar Tala
Hon. John Osewu ya sauya-sheka, ya bar PDP ya koma Jam’iyyar APC. Osewu ya ce ya yi haka ne bayan shawarar Gwamna da Shugaban Majalisar dokokin jihar Nasarawa.
Siyasa
Samu kari