Siyasa

Siyasa Zafafan Labaran

Bayelsa: Lyon ya yi martani a kan hukuncin kotun koli
Breaking
Bayelsa: Lyon ya yi martani a kan hukuncin kotun koli
daga  Aminu Ibrahim

David Lyon, tubabben gwamnan jihar Bayelsa, y ace ya karba hukuncin kotun kolin ta yadda ta soke nasararsa a zaben ranar 16 ga watan Nuwamba na 2019. Jaridar The Nation ta ruwaito cewa, a wata takarda da ya sa hannu da kansa, y ac