Gamayyar jam'iyyun adawa sun gudanar da babban taro a birnin Ibadan na jihar Oyo. 'Yan adawan sun cimma matsaya daya kan zaben shekarar 2027 da ake tunkara.
Gamayyar jam'iyyun adawa sun gudanar da babban taro a birnin Ibadan na jihar Oyo. 'Yan adawan sun cimma matsaya daya kan zaben shekarar 2027 da ake tunkara.
Daya daga cikin muhimman abubuwan da ta cimma a matsayin alƙaliya shine ƙirƙirar kafar shari'a ta yanar gizo wadda zata baiwa mutane damar ganin wainar da ake
A nasa jawabin, shugaban kwamitin, Apata, ya bayar da tabbacin cewa kwamitin zai yi aiki da gaskiya, ba tare da boye komai ba, wajen sauke nauyin da aka dora ma
Shugaban INEC Farfesa Mahmood Yakubu ya mika ragamar aikinsa ga mai rikon bayan wa’adin mulkinsa ya kare a yau Litinin, 9 ga watan Nuwamba, kafin a sabunta mai.
Hasashe sun nuna cewa Gwamnan jihar Ebonyi, David Umahi zai sauya sheka daga jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) zuwa All Progressives Congress (APC).
Sanata Abullahi Adamu mai wakiltan Nasarawa ta Yamma ya zargi wasu manyan yan Najeriya da daukaka zangazangar EndSARS saboda su tozarta yankin arewacin kasar.
Sanata Kabiru Marafa ya yi watsi da jinkirin Shugaban jam’iyyar All Progressives Congress (APC) wajen gudanar da babban taro na zabar shugabannin jam’iyyar.
Tsohon gwamnan Jihar Oyo, Sen. Rashidi Ladoja ya bayyana a jiya cewa labarin da tsohon shugaban kasa Obasanjo kan dalilin tsige shi a shekarar 2005 ba gaskiya b
Mun ji cewa an hurowa Shugabannin jam’iyyar APC wuta su sauka, su gudanar da sabon zabe. APC ta sha alwashin dinke duka rikicin cikin gidan kafin ayi zabe.
Gwamna Babagana Zulum na jihar Borno ya shawarci matasan Najeriya da su daina shiga zanga-zangar #EndSARS tare da yin kashedin cewa ƙungiyar Boko Haram, wadda t
Siyasa
Samu kari