Allah ya yi wa shugaban masallacin Annoor da ke babban birnin tarayya Abuja rasuwa. Dr. Kabiru Kabo ya rasu ne a birnin Landan bayan ya dauki lokaci yana jinya.
Allah ya yi wa shugaban masallacin Annoor da ke babban birnin tarayya Abuja rasuwa. Dr. Kabiru Kabo ya rasu ne a birnin Landan bayan ya dauki lokaci yana jinya.
Jam'iyyar NNPP mai adawa a Najeriya ta gudanar da babban taronta na kasa. Jam'iyyar NNPP ta zabi Ahmed Ajuji a matsayin wanda zai ci gaba da jan ragamarta.
Sarakunan Kudu na Mogajis za su ziyarci Muhammadu Sanusi II, sun ja kunnen Gwamnonin APC. Sarakunan Ibadan za su gana da Muhammadu Sanusi II ne kwanan nan.
A jiya Litinin, shugaban gwamnonin APC, Atiku Bagudu ya shaidawa ‘Yan jarida cewa an dakatar da taron NEC da za ayi. Ita kuma NWC ta ce yau za ta zauna an jima.
A Kano, Jam’iyyar APC ta caccaki Nasir El-Rufai a game da alakarsa da tsohon Sarkin Kano Muhammadu Sanusi. APC ta ce El-Rufai ya nemi wata sarauta ya ba shi
Dazu mu ka ji cewa APC ta kira muhimmin taro game da tirka-tirkar Oshiomhole a kotu. Shugabannin Jam’iyyar APC za su zauna a taron NWC gobe da safe a Abuja.
Yusrah Sanusi ta ce tun Mahaifinta ya na Matashi su ke tare da Gwamna El-Rufai. Ta kuma roki Allah ya ba ta Abokan da za su shaku da su kamar Mahaifinta da shi.
Daga cikin gwamonin jam'iyyar APC 20, hudu ne kawai bau halarci taron ba. Sun hada da gwamnan jihar Kaduna, Yobe, Kogi da Ekiti. Batun yunkurin tsige Oshiomhol
Gwamnan jahar Nassarawa, Abdullahi Sule ya bayyana cewa gwamnan jahar Kano, Abdullahi Umar Ganduje da kansa ne ya kira shi a waya, kuma ya shaida masa niyyarsa
Wata doka da ke neman a haramta wa wadanda ke da tarihin aikata laifi imma a Najeriya ko waje yin takarar mukamin shugabanci na siyasa na kan hanya a majalisa.
Za ku ji Inda Asiwaju Bola Tinubu da Gwamnonin APC su ka sa gaba a rikicin Jam’iyya. Gwamnonin Jihohin APC 11 cikin 20 su na tare da Oshiomhole; 8 sun ja daga.
Siyasa
Samu kari