Allah ya yi wa shugaban masallacin Annoor da ke babban birnin tarayya Abuja rasuwa. Dr. Kabiru Kabo ya rasu ne a birnin Landan bayan ya dauki lokaci yana jinya.
Allah ya yi wa shugaban masallacin Annoor da ke babban birnin tarayya Abuja rasuwa. Dr. Kabiru Kabo ya rasu ne a birnin Landan bayan ya dauki lokaci yana jinya.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta sanya lokacin gudanar da babban taronta na kasa. APC ta shirya gudanar da taron ne domin zaben shugabanni a shekarar 2026.
Maganar gaskiya shine zan iya koma wa kan kujerata idan hakan nake so. Basu bi ka'ida k nuna kwarewae aiki ba wajen cire ni. Ina shigar da kara kotu za ta mayar
Tsohon gwamnan Kano, Rabiu Musa Kwankwaso ya ce ya yi farin ciki saboda wadanda suka yi garkuwa da Muhammadu Sanusi II tsohon sarkin Kano sun sako shi.Kwankwas
A yau Juma'a 13 ga watan Maris ne Gwamna Nasir El-Rufai na jihar Kaduna ya tafi garin Awe na jihar Nasarawa domin ya ziyarci tsohon sarkin Kano, Muhammadu Sanus
Biyo bayan shawarar da majalisar zartarwa ta yanke a kan kara albashin 'yan fansho zuwa N30,000, shugabar ma'aikata, Bariatu Mohammed, ya bayar da umarni ga hukumomin gwamnati domin kaddamar da tsarin daga watan Maris, 2020," a ce
Majalisar dattawan Najeriya ta kammala karatu na biyu a kwaskwarimar da take yi ma kundin tsarin mulkin Najeriya inda ta bayyana babbar difloma ko makamanciyart
Mun ji labari cewa tsohon Sanata Shehu Sani ya ce akwai laifin shugaban kasa Buhari a tunbuke Sarkin Kano. Auwal Yadudu da Sani duk sun daurawa Buhari laifi.
Bayan kwana biyu da tunbuke Sarkin Kano, Jami’an tsaro sun kyale wata Mai dakin Malam Muhammadu Sanusi II ta ziyarci tsohon Sarki a Garin da ya ke gudun hijira.
Sarkin Kano, Aminu Ado Bayero ya zubar da hawaye a ranar Laraba jim kadan bayan ya karbi takardar kama aikinsa daga wurin Gwamna Abdullahi Ganduje na jihar Kano
An cire Sanusi daga karagar mulki ne a ranar Litinin bayan an cimma matsayar aiwatar da hakan a zaman majalisar zartarwa na jihar Kano. Babban sakataren sarkin,
Siyasa
Samu kari