Jam’iyyar PDP a Jigawa ta soki dakatar da tsohon gwamna Sule Lamido daga kwamitin amintattu, tana cewa matakin yana barazana ga hadin kan jam’iyya.
Jam’iyyar PDP a Jigawa ta soki dakatar da tsohon gwamna Sule Lamido daga kwamitin amintattu, tana cewa matakin yana barazana ga hadin kan jam’iyya.
Wasu masallatai da coci-coci sun gudanar da taron ibada na ranar Juma'a da Lahadi kamar yadda suka saba duk da umarnin da gwamnati ta bayar na a rufe wuraren
Haddaddiyar kungiyar malaman jami'o'in Najeriya (ASUU) ta sanar da shiga yajin aikin sai baba-ta-gani. Shugaban kungiyar ASUU na kasa, Farfesa Biodun Ogunyemi,
Matar El-Rufai ta ce ana yi masu tsammanin cewa mu na da wasu makudan kudi. Sannan ta ce sun takawa kan su burkin tsoma kansu a cikin sha’anin gwamnatin Jihar.
Za ku ji jerin kusoshin PDP da APC su ka mallaki gidaje da kadaori 800 a Garin Dubai. Wani bincike ya nuna yadda ‘Yan siyasa su ke dankare da dukiyoyin $400m.
Wani fitaccen Jigon PDP ya fara bungun gangar takarar Sanusi a zaben 2023. Ya na ganin cirewa Sanusi rawani da APC ta yi ya jawo masa farin jini a Najeriya.
Sani ya kara da shawartar shugaban kasar Najeriya da ya kai ziyara ga jama'ar da fashewa bututun man fetur na Abule-Ado ya ritsa dasu a ranar Lahadi, 15 ga wata
A cewar tsohon gwamnan jihar Benue kuma Sanata mai wakiltar jihar Benue, Sanata Gabriel Suswam, kamata yayi 'yan siyasa su fara yin kwana daya ko biyu a gidan..
A cewar 'The Nation', majiyarta a fadar shugaban kasa ta sanar da ita cewa shugaba Buhari zai amince da bukatar rage kudin farashin litar man bayan karamin mini
Wasu yan daba a jahar Kano sun kai wa ayarin motocin tsohon gwamnan jahar kuma jigon PDP, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso hari a ranar Talata, 17 ga watan Maris.
Siyasa
Samu kari