Ƙungiyar Kwankwasiyya ƙarƙashin jagorancin Rabiu Musa Kwankwaso ta amince da kashi 30 cikin ɗari na mukaman shugabanci a jam'iyyar ADC mai adawa a Kano.
Ƙungiyar Kwankwasiyya ƙarƙashin jagorancin Rabiu Musa Kwankwaso ta amince da kashi 30 cikin ɗari na mukaman shugabanci a jam'iyyar ADC mai adawa a Kano.
Ayodele Fayose, tsohon gwamnan jihar Ekiti, ya ce cece-kuce da ake yi a kan Isah Pantami, ministan sadarwa, ya fallasa munafincin dake kunshe a mulkin Buhari.
'Yan kungiyar faftukar kafa haramtacciyar kasar Biyafara ta yi Allah wadai da harin da sojoji suka kai wa hedkwatar kungiyar a jiya. Ta ce an ci bashi ne kawai.
Gwamnatin jihar Zamfara ta umarci dakatar da sayar da kayayyakin man fetur a wasu sassan jihar. An kuma umarci jami'an tsaro da su tabbatar an dokar da aka kafa
Ministan lafiya a Najeriya ya bayyana adadin kudade da ake bukata don yaki da zazzabin cizon sauro a fadin kasar. Sai dai ya ce kasar ba ta da kudin saye ne.
Tsohon jakadan Amurka a Najeriya, John Campbell, ya yi martani kan lamarin Pantami, ya ce 'yancin fadin albarkacin baki da tunani na cikin tsarin kasar Amurka.
Matakin da jam’iyyar APC ta dauka na rashin goyon bayan a kara kudin fetur ya jawo abin surutu. APC ba za ta so a sake kara farashin lita a gidajen man Najeriya
Shugaban Amurka, Joe Biden, ya tattauna da shugaban Najeriya Muhammadu Buhari da sauran shugabannin duniya 39 a taron koli kan canjin yanayi wanda aka fara yau.
Za a karrama Gwamnan Kogi, Yahaya Bello da Goddy Agba a Jami’ar kasar waje. Goddy Jeddy Agba shi ne ke rike da kujerar karamin Ministan wuta na gwamnatin kasa.
Akwai Fitattun ‘Yan siyasar Ibo da za su iya neman takarar Shugaban kasa. Mun kawo jerin Manyan ‘Yan siyasar Kudancin Najeriya da su ke kan gargara a APC a 2023
Siyasa
Samu kari