Shugaban Amurka Donald Trump ya ce rundunar ruwa za ta kulle mashigar Hormuz tare da dakile jiragen da suka biya Iran kudin wucewa bayan tattaunawa ta gaza.
Shugaban Amurka Donald Trump ya ce rundunar ruwa za ta kulle mashigar Hormuz tare da dakile jiragen da suka biya Iran kudin wucewa bayan tattaunawa ta gaza.
Wata kungiyar yan APC ta bayyana cewa duba da dalilai 10 da ta rubuta a wasika, babu bukatar a bar Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi ya shigo jam'iyyar.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi kira ga shugaban kasan rikon kwarya na soji na kasar Chadi,Laftanal Janar Mahamat Idris Deby Itno da kada su yi kasa guiwa.
Jiya wasu Sanatocin PDP da APC sun yi muhawara game da sha’anin tsaro a Majalisa. Wasu ‘Yan Majalisar adawa suna ganin Shugaba kasa Muhammadu Buhari ya gaza.
Gwamnonin APC bakwai na APC sun amince da ra’ayin sauran abokan aikinsu a kan batun tsaro. Gwamnonin Kudu sun bukaci Gwamnatin Tarayya ta canza salon rawanta.
SanataSeriake Dickson ya yabi aikin da kwamitin APC ta yi a kan sake fasalin kasa. Sanata Dickson yana ganin rage wa Shugaban kasa karfi zai magance matsaloli.
Gwamnan jihar Imo ya bayyana korar kwamishinoninsa har 20 daga cikin 28 da ya nada. Sanarwar ta ba zata ta girgiza kwamishinonin, lamarin da bai musu dadi ba.
A ranar Litinin dinnan ne aka ji Majalisar SWC ta jihar Edo ta kai karar Gwamna Godwin Obaseki. Shugabannin PDP sun rubuta takarda zuwa ga Prince Uche Secondus.
Jam'iyyar adawa ta PDP ta bayyana cewa, shugaba Muhammadu Buhari ya gaza ta fuskar bai wa Najeriya tsaron da ya kamata. Ta ce idan Villa babu tsaro to ba tsaro.
Ministan yada labarai da al'adu Lai Mohammed ya bayyana matsayar gwamnatin tarayya game da lamarin tsaro da kasar ke fuskanta. Ya ce 'yan bindiga basu fi karfin
Jihar Katsina ta tattara wasu mabarata da suka tare a filin wata makaranta a jihar. Sun ce suna neman abinci ne, don haka gwamnati ta basu tallafin buhun hatsi.
Siyasa
Samu kari