A labarin nan, za a ji cewa kasar Iran da ke zaman sulhu da Amurka a Islamabad ta ja kunnen Trump a kan duk wani yunkuri na bi ta mashigar Hormuz da karfi.
A labarin nan, za a ji cewa kasar Iran da ke zaman sulhu da Amurka a Islamabad ta ja kunnen Trump a kan duk wani yunkuri na bi ta mashigar Hormuz da karfi.
A labarin nan, za a ji an bankaɗo wani sako a shafin sada zumunta da ake zargin Shugaban INEC na kasa, Joash Amupitan ke ya wallafa da ne nuna goyon baya ga APC.
Bayan ta tabbata cewa gwamnan Zamfara, Matawalle, ya fice dga jam'iyyar PDP zuwa APC, babbar jam'iyyar adawa ta faɗi wasu dalilai da yasa gwamnoni ke gudunta.
Tun bayan da aka tabbatar da cewa gwamnan Zamfara zai sauya sheƙa zuwa jam'iyyar APC, kowane ɓangare ya fara shiri, inda APC a Zamfara ta shirya babban gangami.
Bangaren CPC su na kwadayin ganin sun tashi da mukamin shugabanni a APC. Gwamnoni sun yi damara, Yaran Buhari sun ci burin karbe shugabancin Jam’iyyar APC.
Ga dukkan alamu jam'iyya mai mulkin ƙasar nan ta yi babban kamu, inda rahotanni suka ƙara tabbatar da sauya sheƙar gwamnan Zamfara, Bello Matawalle, zuwa APC.
Gwamna Matawalle ya koma APC, lamarin da ya yi wa jam'iyyar dadi. An shirya gagarumar liyafa da za ta gudana gobe don karbar gwamnan zuwa jam'iyyar APC mai ci.
Jam'iyyar PDP ta garzaya kotu domin dakatar da gwamnan jihar Zamfara Matawalle daga kowa jam'iyyar APC. An tabbatar da komawar gwamnan zuwa APC a jiya Lahadi.
Gwamnan Zamfara, Bello Matawalle, ya shirya tsaf don chanja sheka zuwa jam'iyyar All Progreesives Congress, APC, ranar Talata, The Cable ta ruwaito. Yusuf Idris
Kungiyar wasu matasan PDP sun koka a kan yadda ake tafiyar da Jam’iyya. Mr. Kassim Afegbua da aka kora daga PDP ya na cikin masu mara wa wannan kungiyar baya.
Yayinda zaɓen 2023 ke ƙara ƙaratowa, wata ƙungiya a jihar Kano (TPN) ta bayyana yan takarar da take ganin sun cancanci su mulki Najeriya, tace Tinubu da Ganduje
Siyasa
Samu kari