A labarin nan, za a ji cewa wani ɗan majalisa mai wakiltar mazabar Dawakin Kudu/Warawa, Muhammad Danjuma Hassan ya rasu bayan ya sha a babban birnin tarayya Abuja.
A labarin nan, za a ji cewa wani ɗan majalisa mai wakiltar mazabar Dawakin Kudu/Warawa, Muhammad Danjuma Hassan ya rasu bayan ya sha a babban birnin tarayya Abuja.
A labarin nan, za a ji hukumar tsaron farin kaya ta Najeriya, ta fara zurfafa bincike a kan wani tsohon dan majalisa da ake zargi da yada labarin karya kan tsaro.
Tsohon Gwamnan Zamfara, Abdulaziz Yari ya yi biyayya ga uwar Jam’iyya bayan karbe APC daga hannunsa, ya ce ya yi mubaya’a ga Matawalle a matsayin sabon Jagora.
Gwamnan jihar Zamfara Bello Matawalle ya sauya sheka daga Jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) zuwa Jam’iyyar All Progressives Congress (APC) a hukumance.
Yayin da guguwar sauya sheƙa a Najeriya ke kara ragargazan jam'iyyar adawa ta PDP, wani sakaren shirye-shirye a jihar Kwana, ya yi murabus daga muƙamin sa.
Gwamnonin da aka zaba a karkashin inuwar All Progressives Congress (APC) da wasu jiga-jigan jam'iyyar sun isa jihar Zamfara domin tarbar Gwamna Bello Matawalle.
Wasu ‘Yan takara 11 sun tada rigima bayan zaben da APC ta shirya a jihar Anambra. Chris Ngige ya nacewa wadanda su ka shirya wannan aiki, magudi suka tafka.
Yan jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) biyu a majalisar wakilai sun sauya sheka zuwa jam’iyyar All Progressives Congress (APC) a ranar Talata, 29 ga Yuni.
Gabannin sauyin shekar Matawalle, Sanata Hassan Muhammed Nasiha mai wakiltan yankin Zamfara ta tsakiya a majalisa, ya sanar da ficewarsa daga jam'iyyar PDP.
A zamanin da lokacin cin hanci da rashawa bai yi kamari ba, mutane kan biya kudi kafin ayi masu rijista a cikin jam'iyyun siyasa sabanin yanda yake a yanzu.
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) tana zawarcin wasu gwamnonin jam'iyyar adawa ta Peoples Democratic Party (PDP) guda uku bayan Gwamna Bello Matawalle.
Siyasa
Samu kari