Jami'an hukumar tsaron farin kaya (DSS), sun samu nasarar yin caraf da wasu mambobin kungiyar 'yan ta'addan ISWAP. An cafke mutanen ne a cikin jihar Legas.
Jami'an hukumar tsaron farin kaya (DSS), sun samu nasarar yin caraf da wasu mambobin kungiyar 'yan ta'addan ISWAP. An cafke mutanen ne a cikin jihar Legas.
A labarin nan, za a ji yadda tsohon jagora a tafiyar NNPP, Sanata Kawu Sumaila ya yi bayani game da zabin dan takarar gwamna da zai fi dacewa da jihar Kano.
Akasin kiran da ministan ayyuka da gidaje, Babatunde Fashola yayi, na batun karba-karba tsakanin yankunan Najeriya wurin mulki, gwamnan jihar Kaduna ba mafita.
Mai Mala Buni, shugaban kwamitin rikon kwarya ta jam'iyyar APC, ya shawarci sanatocin da aka zaba ta jam'iyyar APC da su yi aiki tukuru na kokarin gyarawa APC.
Elisha Abbo, Sanatan Jihar Adamawa da ya sanar da ficewarsa daga jam'iyyar PDP ya koma APC ya ce ya barwa gwamnan jiharsa, Ahmadu Fintiri jam'iyyar ne don ya ma
Sanata Hope Uzodimma ya fadawa Ibo sirrin mulkin kasar nan, ya ce dumin kirji da zafin kai da surutun Biyafara ba zai kai ‘Yan siyasar Ibo fadar Aso Villa ba.
Amma gwamnan, wanda ya yi magana lokacin amsa tambayoyi yayin taron tattalin arziƙin Najeriya karo na 26 dake gudana a halin yanzu a Transcorp Hilton, Abuja, ya
Raji Babatunde Fashola SAN ya na ganin Arewa sun dana mulki, ya kamata a bar Kudu su karbe kasa a 2023. Yankin da Magajin Buhari zai fito ya fara kawo sabani.
Sanatoci a ranar Talata sun sahalewa buƙatar Shugaban ƙasa, Muhammad Buhari, ta neman a biya kuɗaɗe har Naira biliyan ₦148,141,969,161.24 ga jihohin Ondo, Osun
Kakakin ƙungiyar Dattijan Arewa, Hakeem Baba-Ahmed, ya zargi gwamnatin Buhari da yin tafiyar kunkuru wajen aikin babban titin da ya haɗa jihohin Abuja, Kaduna
Gwamnatin shugaba Buhari ta na cigaba da gano sababbin rijiyoyin man fetur. Gwamnatin tarayya ta ce duka jihohin da ake wannan aiki za su ba NNPC hadin-kai.
Siyasa
Samu kari