Kotu ta yanke wa Babagana Habeeb shekaru 10 a gidan yari kan sayar wa Boko Haram man fetur, bayan an shafe shekaru 10 ana shari'a. Alkali ya yi hukunci na ban mamaki
Kotu ta yanke wa Babagana Habeeb shekaru 10 a gidan yari kan sayar wa Boko Haram man fetur, bayan an shafe shekaru 10 ana shari'a. Alkali ya yi hukunci na ban mamaki
A labarin nan, za a ji hukumar tsaron farin kaya ta Najeriya, ta fara zurfafa bincike a kan wani tsohon dan majalisa da ake zargi da yada labarin karya kan tsaro.
A bisa ga hasashen Gwamna Wike na jihar Ribas, za a yi gagarumin sauye-sauyen sheka a cikin Jam’iyyun Peoples Democratic Party da APC nan da watan Disamba 2021.
Wasu daga cikin manyan jiga-jigan APC a Zamfara sun yi fatali da rahotannin da ke cewa Gwamna Mohammed Bello Matawalle ne jagoran jam'iyyar mai mulki a jihar.
Shugaban jam'iyyar All Progressives Congress (APC) na kasa, Asiwaju Bola Tinubu, a ranar Laraba, ya yi wa gwamnan jihar Zamfara Bello Matawalle maraba da zuwa.
Tsohon Mai magana da yawun bakin kwamitin neman zaben Atiku, Buba Galadima ya yi kaca-kaca da PDP, ya ce wanda bai san ciwon kansa ba ne zai zauna a cikin ta.
Dan majalisar wakilai na tarayya daga jihar Kogi, Tajjudeen Yusuf, ya ce Bello Matawalle gwamnan Zamfara dan siyasa ne da ke neman tazarce ido rufe, The Cable t
Jam'iyyar APC, ta mayar da martani bayan da PDP ta zargi APC da kitsa magudi a zaben 2023 mai zuwa. Ta bayyana gaskiyar yadda lamarin yake da rushewar PDP.
Jam'iyyar PDP ta yi mulkin shugabancin Najeriya na tsawon shekaru kafin zuwan shekarar 2015 lokacin da APC ta karbi ragamar mulki a hannun Goodluck Jonathan.
Musayar yawu tsakanin PDP da APC na ƙara yawaita biyo bayan zargin da shugaban PDP na ƙasa yayi cewa, jam'iyya mai mulki na shirin maguɗin zaɓe a shekarar 2023.
Jam’iyyar PDP ta gudanar da zanga-zangar lumana a harabar Majalisar Tarayya. PDP ta na so a hana ba Mai ba Shugaban kasa shawara kujerar kwamishina a INEC.
Siyasa
Samu kari