Shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya garzaya da Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan zuwa kotun koli bayan ta samu nasara a kotun daukaka kara.
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya garzaya da Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan zuwa kotun koli bayan ta samu nasara a kotun daukaka kara.
A labarin nan, za a ji yadda tsohon jagora a tafiyar NNPP, Sanata Kawu Sumaila ya yi bayani game da zabin dan takarar gwamna da zai fi dacewa da jihar Kano.
Gwamnan Kogi, Yahaya Bello ya samu goyon bayan dukkanin mambobin majalisar dokokin jihar a kan ya fito takarar kujerar shugaban kasar Najeriya a zaben 2023.
Mun ji cewa PSC ta gano yadda Shugaban ‘Yan Sanda ya saba doka wajen daukar aiki. Kusan 10% na wadanda aka ba aikin ‘Yan Sanda a 2020 ba su cika sharuda ba.
Dan takarar kujerar shugaban karamar hukumar Dala a karkashin inuwar jam'iyyar PDP, Mustapha Mai Royal, ya sanar da Daily Trust, yayin hirarsu ta waya, cewa Dak
A 'yan kwanakin baya bayan nan ne ministan harkokin cikin gida, Ogbeni Rauf Aregbesola, ya sanar da cewa ma'aikatarsa za ta tabbatar da adalci da daidaito wajen
Gwamnan jihar Nasarawa ya rada wa tagwayensa sunan Shugaban kasa Muhammadu Buhari da sunan Sanata Umar Tanko Al-Makura, jaridar daily Trust ta wallafa hakan.
A ranar Talata, kungiyoyin hadin kan arewa sunce kashe-kashen da akeyi a arewacin Najeriya alamace dake nuna kuru'un da 'yan arewa suka kada wa shugaba Buhari.
Kungiyar dattawan arewa ta nuna fushinta a kan harin da Boko Haram ta kai wa manoma 43 a yankin Zabarmari, ta nemi shugaban kasa Buhari yayi murabus a mutunce.
Mun ji cewa wasu shugabannin Yarbawa sun gabatar da bukata 1 a gaban Shugaban kasa Muhammadu Buhari. Suna so a duba aikin da kwamitin El-Rufai ya yi kwanaki.
Dazu ne Shugaban sojojin kasa ya yi magana game da kiran da ake yi na tsige shi .Tukur Buratai ya ce za a iya kara wasu shekaru ba a ga karshen Boko Haram ba.
Siyasa
Samu kari