Shugabannin Rasha da Ukraine sun amince da tsagaita wuta na sa'o'i 32 bayan shafe shekaru suna yakar juna. Vladimir Putin ya ce an yi haka ne saboda Easter.
Shugabannin Rasha da Ukraine sun amince da tsagaita wuta na sa'o'i 32 bayan shafe shekaru suna yakar juna. Vladimir Putin ya ce an yi haka ne saboda Easter.
Nasiru Yusuf Gawuna da Sheikh Barista Ishaq Adam Ishaq sun gana da Rabiu Kwankwaso a Abuja a wata tawaga. Mai magana da yawun gwamnan Kano ya yi magana kan ziyarar.
Muhammad Buhari a ranar Alhamis, 10 ga Yuni, yayin wata hira ya ce, babu wanda ke da ikon yanke hukunci ga jam’iyya mai mulki ta APC kan mulkin karba-karba.
Minista kuma Lauya, Festus Keyamo ya ce babu dokar da ta haramtawa Bello Matawalle shiga APC. Keyamo ya kafa wa PDP hujja da Atiku a kan siyasar jihar Zamfara.
A ranar Talata, Muhammadu Buhari ya zauna da ‘Yan Majalisar Tarayya a Aso Villa. Muhammaud Buhari ya yabi Majalisar Ahmad Lawan da Rt. Hon. Femi Gbajabiamilla.
Kwamitin rikon kwarya da tsara gangami, CECPC, na All Progressives Congress (APC) ta musantar dakatar Senator Rochas Okorocha, Daily Trust ta ruwaito. Da farko,
Bayan ficewarsa daga jam'iyyar APC a shekarar 2020 biyo bayan rashin ba shi tikitin takara, Gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki, yace ba zai taba komawa APC ba.
Kungiyar matasan Arewa (AYFC) ta mayar da martani ga kungiyar Ohaneaze kan sharhin da ta yi kan Gwamna Yahaya Bello na jihar Kogi game da mulkin karba-karba.
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya ce da gangan APC ta rasa wasu jihohi a 2019. Muhammadu Buhari ya fadi haka ne da ya karbi Ben Ayade da Bello Matawalle.
An sallami Ma’aikata daga aiki saboda tattago aikin binciken Atiku da Bola Tinubu. Wadannan ‘Yan siyasa suna cikin kusoshin Jam’iyyun APC da PDP da ake ji da su
Wata babbar kotu a Abuja, ta sanar da ranan da za ta saurari karar da PDP ta shigar domin nuna adawar sauya shekar gwamnan jihar Zamfara daga PDP zuwa APC.
Siyasa
Samu kari