Shugaban Amurka, Donald J Trump ya janye jakadan Amurka a Najeriya da wasu kasashen Afrika da dama da Asiya da kasashen Turai, za su koma gida Amurka.
Shugaban Amurka, Donald J Trump ya janye jakadan Amurka a Najeriya da wasu kasashen Afrika da dama da Asiya da kasashen Turai, za su koma gida Amurka.
A labarin nan, za a ji yadda tsohon jagora a tafiyar NNPP, Sanata Kawu Sumaila ya yi bayani game da zabin dan takarar gwamna da zai fi dacewa da jihar Kano.
Shugaban kwamitin, gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni, ne ya fadi hakan a sanarwar da suka fitar a birnin tarayya, Abuja, ranar Litinin bayan ganawa da masu ruw
Babu wanda ya ke farin ciki da kisan kare dangi da aka yi wa manoma a Zabarmari, babu kuma wanda zai karu da wani abu idan ya saka wasa a cikin lamarin. "Tambay
Hukumar EFCC mai yaki da cin hanci da karya tattalin arziki ta saka cafke tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babchir David Lawan, a kan badakalar bayar da kwa
Hamza Al-Mustapha, tsohon shugaban jami'an tsaro (CSO) lokacin mulkin janar Sani Abacha ya zargi wasu shugabannin Najeriya da shirin lalata kasar baki dayanta.
Za a binciki Shugaban APC a kan zargin yi wa jam’iyya makarkashiya da zagon-kasa. Jam’iyyar APC ta ce za ta binciki zargin laifin da ake yi wa Hilliard Eta.
A wata hira da aka yi da shi, wacce Channels TV ta nada kafin zaben shekarar 2015, shugaba Buhari ya bayyana cewa gwamnatin tarayya ce ta ke daukan nauyin Boko
Kakakin jam'iyyar APC, Yekini Nabena, ya saki wata takarda da yammacin Lahadi, wacce ke nuna an daga taron APC da aka sanar za a yi na ranar 5 ga watan Disamba.
Mun gano cewa adadin manoman da Boko Haram ta kashe a jihar Borno ya kai 70. Ita kuwa Majalisar Ɗinkin Duniya ta ce akalla mutum 110 aka kashe a Zabarmari.
Tsohon dan majalisa a Jamhuriya ta biyu, Dattijo Dakta Mohammed Junaid, ya ce ba za'a taba samun zaman lafiya a Najeriya ba matukar shugaba Buhari da APC suna
Siyasa
Samu kari