Shugabannin Rasha da Ukraine sun amince da tsagaita wuta na sa'o'i 32 bayan shafe shekaru suna yakar juna. Vladimir Putin ya ce an yi haka ne saboda Easter.
Shugabannin Rasha da Ukraine sun amince da tsagaita wuta na sa'o'i 32 bayan shafe shekaru suna yakar juna. Vladimir Putin ya ce an yi haka ne saboda Easter.
Nasiru Yusuf Gawuna da Sheikh Barista Ishaq Adam Ishaq sun gana da Rabiu Kwankwaso a Abuja a wata tawaga. Mai magana da yawun gwamnan Kano ya yi magana kan ziyarar.
An dage sauraron karar da jam'iyyar PDP ta shigar na neman a tsige gwamnan Zamfara, Bello Muhammad Matawalle daga mukaminsa zuwa ranar 29 ga watan Satumba.
Jam’iyyar All Progressives Congress (APC) ta maida martani game da zargin da gwamnonin PDP suka yi inda suka ce ana tsoratar da mambobinsu don su sauya sheka.
A ranar Juma’a ne Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ta fitar da jerin sunayen wadanda aka tantance a matsayin 'yan takarar zaben gwamnan Anambra.
A karshen watan Yuli, jam’iyyar APC ta na sa ran gudanar da zabukan Shugabanni a fadin kasa. Jam’iyyar APC ba ta da cikakken rajistar da ke kunshe da ‘Ya ‘yanta
Rahotanni sun bayyana cewa ‘yan majalisar jihar daga yankin arewa sun ce arewa ta cancanci ci gaba da rike shugabancin kasar har bayan wa’adin shugaba Buhari.
An yi zargin cewa hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ta cire Jam’iyyar PDP a cikin jerin sunayen ‘yan takarar da aka tantance na zaben gwamnan Anambra.
Gwamna Aminu Tambuwal na jihar Sakkwato ya caccaki majalisar dattijai kan yadda ta damka ikon da kundin tsarin mulki ya bai wa INEC ga Hukumar Sadarwa ta NCC.
Jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ta nada Sanata Ibrahim Abdullahi Danbaba a matsayin sabon mataimakin bulalayar marasa rinjaye a majalisar dattawa.
Hadiin gwamnan jihar Legas kan magudanan ruwa da albarkatun ruwa, Joe Igbokwe, ya ce abubuwa za su daidaita idan Bola Tinubu, ya zama shugaban kasar Najeriya.
Siyasa
Samu kari