Allah ya yi wa shugaban masallacin Annoor da ke babban birnin tarayya Abuja rasuwa. Dr. Kabiru Kabo ya rasu ne a birnin Landan bayan ya dauki lokaci yana jinya.
Allah ya yi wa shugaban masallacin Annoor da ke babban birnin tarayya Abuja rasuwa. Dr. Kabiru Kabo ya rasu ne a birnin Landan bayan ya dauki lokaci yana jinya.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta sanya lokacin gudanar da babban taronta na kasa. APC ta shirya gudanar da taron ne domin zaben shugabanni a shekarar 2026.
Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa ya bayyana wa 'yan majalisar jiharsa batun tafiyarsa zuwa Amurka don duba lafiyarsa, daga ranar Lahadi, 13 ga Disamba.
Za ku ji cewa a karshe PDP ta kai karar Yakubu Dogara saboda ya sauya-sheka. Lauyan PDP ya roki Kotu ta sa kujerar ‘Dan Majalisa a kasuwa, a sake wani zabe.
Legit.ng Hausa ta rawaito cewa hadakar wasu kungiyoyin arewa sun ce zasu yi tattaki zuwa garin Daura, mahaifar shugaba Buhari, domin gudanar da zanga-zanga a ka
A makon nan Gwamnatin Shugaba Buhari zata fara aikin gina gidaje 300, 000. Jihohi sun ba Gwamnatin Tarayya filayen da za a gina kananan gidajen ini Laolu Akande
Sani Yahaya Jingir, babban Malamin kungiyar Izala yana ganin kokarin Gwamnatin APC. Malamin yace duk abin da ke faruwa yau, an fuskanci abin da ya fi haka a da
A yayinda ake rade radin fitowarsa takarar shugaban kasa, Goodluck Jonathan ya hadu da tsohon sanata mai wakiltan Koi ta yamma, Dino Melaye a wajen wani taro.
Hukumar EFCC ta rasa karar da ta shigar da tsohon Minista, Ambasada Aminu Wali a kan satar kudin kamfe a zaben 2019. Kotu ta wanke tsohon Ministan a makon jiya.
Wasu yan bindiga da ake zatton masu fashi da makami ne sun harbe wani jigon jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), Fatai Aborode har lahira a jihar Oyo.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya nuna alhini da damuwa a kan mutuwar shahararren mawallafin nan na jaridar Leadership kuma amininsan na kut, Sam Nda-Isaiah.
Siyasa
Samu kari