Tsagerun 'yan ta'addan ISWAP sun kai hare-hare kan sansanonin sojoji a jihar Borno. Hare-haren na su sun yi sanadiyyar kashe Birgediya Janar da sojoji 17.
Tsagerun 'yan ta'addan ISWAP sun kai hare-hare kan sansanonin sojoji a jihar Borno. Hare-haren na su sun yi sanadiyyar kashe Birgediya Janar da sojoji 17.
Wata kungiya a Kano ta rubuta wa Shugaba Tinubu wasiƙa, suna zargin akwai matsin lamba domin tilasta nada mataimakin gwamna mai fuskantar shari’ar cin hanci.
Wani jigon jam'iyyar APC reshen jihar Benuwai, Terhemba Ishegh, ya yi ikirarin cewa shugabn ƙasa, Muhammadu Buhari, ya cika mafi yawan alkawarin da ya dauka.
Za a ji cewa babu kanta tsakanin Shugaban PDP, Uche Secondus da Gwamnan Ribas. Amma kuma Nyesom Wike, ya nuna sam babu wata rigima tsakaninsa da Uche Secondus.
Shugaban Jam’iyyar APC na riko, Mai Mala Buni ya gamu da kalubale, ‘Yan takara sun ce sai an yi zabe. Shugaban rikon kwaryan APC, zai fuskanci matsala a zabe.
Rabiu Musa Kwankwaso ya ce Jam’iyyar PDP ta hukunta wanda aka samu ya na riga malam masallaci. Wasu jiga-jigan Kwankwasiyya biyu ba su tare da Abba Gida-Gida.
Yayin da guguwar siyasa da sauya sheka ke kara tashi a faɗin Najeriya, a jihar Ondo, tsohon shugaban matasan PDP na kasa tare da wasu jiga-jigai sun koma APC
Shugaban kasa Muhammadu Buhari yayi kira ga 'yan siyasa da kada su yi wa mulkinsa karya domin samun hawa kujerun siyasa. Shugaban kasan ya sanar da hakan ne.
A jiya wasu Gwamnoni da ‘Yan Majalisa su ka je Daura wajen yi wa Buhari yawon sallah. Daga cikin gwamnonin akwai Aminu Bello Masari da Abdullahi Umar Ganduje.
Osita Okechukwu ya ce Bola Tinubu zai iya samun takarar APC a zaben 2023. ‘Dan siyasar ya bayyana cewa babu alkawari cewa Muhammadu Buhari zai ba Tinubu mulki.
Gwamna Ben Ayade na jihar Cross River, ya bayyyana cewa kyawawan halayen shugaba ƙasa, Muhammadu Buhari, da kirkinsa ne suka janyo hankalinsa zuwa jam'iyyar APC
Siyasa
Samu kari