Shugaban kasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya gargadi Isra'ila kan karya yarjejeniyar tsagaita wuta a Lebanon. Ya bayyana cewa a shirye su kare 'yan uwanau.
Shugaban kasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya gargadi Isra'ila kan karya yarjejeniyar tsagaita wuta a Lebanon. Ya bayyana cewa a shirye su kare 'yan uwanau.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Malam Ibrahim Shekarau ya bayyana cewa yana cikin tattaunawa da abokansa na siyasa kan makomarsu gabanin babban zaben 2027.
Jam'iyyar APC ta caccaki Attahiru Jega kan cewa, yana da wata manufa yayin da ya kwatanta jam'iyyar APC da PDP. APC ta ce wannan ba daidai bane, kuskure ne.
Kwanaki Hukumar EFCC ta gayyaci tsohon Shugaban Majalisa, Bukola Saraki. Tanko Yakasai ya na ganin saboda kawo masa cikas a zaben 2023, EFCC suka kama shi.
Gwamna Mala Buni da Abubakar Malami SAN sun yi fatali da maganar Osinbajo a kan batun zaben APC. Mai Mala Buni da Malami sun ki karbar shawarar Yemi Osinbajo.
Hadimin shugaba Buhari, Mallam Shehu, ya yi martani ga tsohon gwamnan Jigawa, Sule Lamido, kan zargin da yayi cewa tarbar sabbin yan APC a Villa cin hanci ne.
Zagin Shugaban kasa da Sakataren Gwamnati sun jawo an tsare ‘dan adawa a kurkuku. PDP ta dakatar da Shugaban Matasan da ya caccaki Gwamnatin Buhari a bidiyo.
Farfesa Attahiru Jega ya gargadi 'yan Najeriya kan ci gaba da yin imani da jam'iyyun siyasa na APC da PDP, a cewarsa su suka hadda dukkan matsalolin kasar.
Rigimar cikin gidan Jam’iyyar APC ya fito fili a wajen zabukan da aka shirya. Zaben shugabanni ya jawo sabani a jam'iyyar APC a Osun, Ogun, Oyo da jihar Kwara.
Kwamitin rikon kwarya na jam'iyyar APC mai mulki reshen jihar Bauchi ta sanar da daukar matakin cire kakakin majalisar dokokin Bauchi daga wani mukami a jam'iya
Gwamnan jihar Zamfara ya yi tattaki zuwa wajen Marafa domin a yi sulhu kan rikicin da ya barke a jam'iyyar APC dake faruwa a jihar Zamfara. Sun tattauna batun.
Siyasa
Samu kari