Allah ya yi wa shugaban masallacin Annoor da ke babban birnin tarayya Abuja rasuwa. Dr. Kabiru Kabo ya rasu ne a birnin Landan bayan ya dauki lokaci yana jinya.
Allah ya yi wa shugaban masallacin Annoor da ke babban birnin tarayya Abuja rasuwa. Dr. Kabiru Kabo ya rasu ne a birnin Landan bayan ya dauki lokaci yana jinya.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta sanya lokacin gudanar da babban taronta na kasa. APC ta shirya gudanar da taron ne domin zaben shugabanni a shekarar 2026.
Mun ji duk da an bude iyakoki, ba a isa a shigo da shinkafa Najeriya ba. Najeriya ta kirkiro wasu dabarun fasaha domin hana shigo da kaya a kan iyakokin tudu.
Matsin tattalin arzikin da Najeriya ta samu kanta, ya taimaka wajen sake bude iyakokin, Annobar COVID-19, da matsin tattali suka jawo aka bude iyakokin kasa.
Tsohon gwamnan Jihar Jigawa, Sule Lamiɗo ya ce jam'iyyar People's Democrat Party (PDP) ce kaɗai zata iya warware matsalolin Najeriya ta wanzar da arziki a ƙasar
An dade da shata fafakeken layi tsakanin bangaren jam'iyyar APC mai biyayya ga ministan sufuri, Rotimi Amaechi, da tsohon Sanatan Jihar Ribas, Magnus Abe, a kan
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayar da tabbacin cewa ba zai wuce ranar da kundin tsarin mulkin kasar ya dibar masa ba wajen mika mulki ga gwamnatin gaba.
Shugaba Muhammadu Buhari yayi alkawarin kawo karshen matsalolin tsaron kasarnan, inda yace abubuwa ba zasu cigaba da faruwa haka ba a 2021.Shugaban kasa ya san.
Mun kawo kyawawa da munanan fa’idar sake bude iyakoki da Gwamnati ta yi. Masanan tattali da kasuwanci sun bayyana abin da bude iyakokin da aka yi yake nufi.
Kafin zuwan zaben 2023,tsohon mataimakin shugaban kasan Najeriya, Alhaji Atiku Abubakar ya kaddamar da kungiyoyin goyon bayansa na kamfen a jihohi 36 na kasar.
Shugaba Muhammadu Buhari ya yi magana bayan ‘Yan bindiga sun saki Daliban Makarantar Katsina. Buhari ya jinjinawa kokarin Masari da Dakarun Sojoji da 'Yan Sanda
Siyasa
Samu kari