Shugaban kasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya gargadi Isra'ila kan karya yarjejeniyar tsagaita wuta a Lebanon. Ya bayyana cewa a shirye su kare 'yan uwanau.
Shugaban kasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya gargadi Isra'ila kan karya yarjejeniyar tsagaita wuta a Lebanon. Ya bayyana cewa a shirye su kare 'yan uwanau.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Malam Ibrahim Shekarau ya bayyana cewa yana cikin tattaunawa da abokansa na siyasa kan makomarsu gabanin babban zaben 2027.
Femi Fani-Kayode, wani jigo a jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), da Sanata Shehu Sani sun kaiwa gwamna Bello Matawalle na jihar Zamfara ziyara a Abuja.
Mataimakin gwamnan jihar Zamfara, Mahdi Aliyu Gusau, a ranar Alhamis, 29 ga watan Yuli, ya aika wasika ga majalisar dokokin jihar kan zargin shirin tsige shi.
Da alama Kotun koli ta sa dole Gwamnonin jihohin APC za su yi zama gabanin zabukan da za ayi. Bayan zaman ne za a dauki mataki game da zabukan da za ayi gobe.
Mahdi Aliyu Gusau ya koka kan yadda majalisar jihar Zamfara ke barazanar tsige shi daga mukaminsa na mataimakin gwamnan jihar ta Zamfara a yau Alhamis, 29.
Abuja - Sakataren kwamitin rikon kwarya na jam'iyya mai mulki, Sanata John James Akpanudoedehe, yace gwamana Buni zai cigaba da zama shugaban kwamitin riko.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar ya bayyana cewa 'yan Najeriya sun matsu su ga jam'iyyar PDP ta karbi mulki a matakin tarayya a 2023.
Hukuncin da kotun koli ta zartar kan zaben Ondo ya nuna CECPC ba ta da gindin zama. Hakan ya hargitsa lissafin APC, watakila a ruguza kwamitin rikon kwarya.
Kimanin yan jam'iyyar All Progressives Congress, APC, su 100 ne suka koma jam'iyyar Peoples Democratic Party a ranar Laraba a karamar hukumar Oshimili South ta
Festus Keyamo ya rubuta wa shugabannin jam’iyyar APC wata takardar sirri a boye. Ministan ya ba jam’iyyar ta dakatar da maganar shirya zaben shugabanninta.
Siyasa
Samu kari