Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ja kunnen gwamnoni kan kudaden kananan hukumomi. Shugaba Bola Tinubu ya bukaci su rika ba su kudadensu kai tsaye.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ja kunnen gwamnoni kan kudaden kananan hukumomi. Shugaba Bola Tinubu ya bukaci su rika ba su kudadensu kai tsaye.
Mahalarta taron APC a fadar shugaban kasa sun shiga rudani na yan dakiku yayin da masu kula da sauti suka yi kuskuren wajen sanya taken Najeriya.
Kamar yadda kuka sani shekarar 2020 ta zo karshe saboda haka muka yi amfani da wannan damar wajen kawo wasu muhimman nade-nade biyar da Shugaba Buhari ya soke.
Wannan zauren ya kawo bayanai dalla-dalla a kan yadda shugaban kasa Muhammadu Buhari ya raba wa yankunan kasar mukaman siyasa bayan dawowarsa mulki na biyu.
Tsohon shugaban kasar Najeriya, Olusegun Obasanjo, ya bayar da sakonsa na sabuwar shekara ga 'yan Najeriya, inda yace lokaci yayi da shugabannin Najeriya zasu.
Shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya karbi bakuncin gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, a fadarsa, Villa, wacce ke Aso Rock a irnin tarayya, Abuj
Bukola Saraki, tsohon shugaban majalisar dattawa, ya ce lokacin yana kujerarsa, bai tabbatar da wasu daga cikin wadanda Buhari ya zaba ba, saboda dalilai nasa.
Obasanjo ya nuna ƙin amincewarsa cewa, Allah ne ya ƙaddara halin talauci da Najeriya ke ciki, inda ya dora alhakin hakan ga shugabannin da jefa ta cikin wannan
Gwamna Mohammed ya fadi yadda Sanata David Mark ya zama silar nasararsa a siyasa a PDP. Gwamnan na jihar Bauchi ya ce shi ne ya taimakawa tafiyar siyasarsa.
A jiya ne Muhammadu Buhari ya gana da masu ba shi shawara, ya bayyana inda ya sa gaba na ganin Gwamnati za ta shawo kan tsadar kayan abinci a shekara mai zuwa.
Cibiyar yaki da cututtuka masu yaduwa a Nigeria (NCDC) ta yi gargadin cewa za'a sha wahala a cikin watan Janairu mai zuwa saboda hauhawar alkaluman masu kamuwa
Siyasa
Samu kari