Allah ya yi wa shugaban masallacin Annoor da ke babban birnin tarayya Abuja rasuwa. Dr. Kabiru Kabo ya rasu ne a birnin Landan bayan ya dauki lokaci yana jinya.
Allah ya yi wa shugaban masallacin Annoor da ke babban birnin tarayya Abuja rasuwa. Dr. Kabiru Kabo ya rasu ne a birnin Landan bayan ya dauki lokaci yana jinya.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta sanya lokacin gudanar da babban taronta na kasa. APC ta shirya gudanar da taron ne domin zaben shugabanni a shekarar 2026.
Gwamna Mohammed ya fadi yadda Sanata David Mark ya zama silar nasararsa a siyasa a PDP. Gwamnan na jihar Bauchi ya ce shi ne ya taimakawa tafiyar siyasarsa.
A jiya ne Muhammadu Buhari ya gana da masu ba shi shawara, ya bayyana inda ya sa gaba na ganin Gwamnati za ta shawo kan tsadar kayan abinci a shekara mai zuwa.
Cibiyar yaki da cututtuka masu yaduwa a Nigeria (NCDC) ta yi gargadin cewa za'a sha wahala a cikin watan Janairu mai zuwa saboda hauhawar alkaluman masu kamuwa
NEDC ta ce ta dauki dawainiyar horas da sama da mutane 2, 000 a Jihohin yankin na Arewa maso gabas; Gombe, Taraba, Bauchi sai Borno, Adamawa da jihar Yobe.
Gwamnan Kogi, Yahaya Bello ya sharara ƙarya a kan gwajin cutar Coronavirus. Gwamnan ya ce NCDC sun shiga kasuwanni, birni da kauye, amma babu mai COVID-19.
Wasu manyan jiga-jigan jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a jihar Nasarawa sun sauya shekar zuwa jam'iyyar All Progressives Congress (APC) mai mulki.
Wata kungiya a jam'iyyar All Prohressives Congress (APC) mai mulki, ta yi zargin cewa majalisar dokokin tarayya na wani yunkuri don tsige Shugaban kasa Buhari.
Tun tuni ‘Yan Majalisa sun gama aiki a kan kasafin kudin shekara mai zuwa, amma har zuwa yanzu shugaban kasa Muhammadu Buhari bai rattaba hannunsa a kai ba.
Da ya ke ganawa da manema labarai, Doguwa, wanda shine ke wakiltar Tudun-Wada/Doguwa a majalisar wakilai ta tarayya, ya bayyana cewa kudurin zai rage amfani da
Siyasa
Samu kari