Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta bayyana cewa ba ta gamsu da batun tsagaita wuta tsakaninta da Amurka ba. Ta bayyana shirin da Amurka ke yi kan tsagaita wuta.
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta bayyana cewa ba ta gamsu da batun tsagaita wuta tsakaninta da Amurka ba. Ta bayyana shirin da Amurka ke yi kan tsagaita wuta.
A labarin nan, za a ji wani kamfanin kamun kafa a Amurka mai suna Von Batten-Montague-York, L.C. y samu kwangilar inganta sunan Atiku Abubakar gabanin zaben 2027.
Shugaban Jam’iyya da ke addu’a COVID-19 ta kashe Shugaban kasa ya shiga uku yayin da jam’iyyar APC ta dakatar da Shugabanta da aka ji yana zagin Buhari a Yola.
A jiya ne kungiyar Gwamnonin APC su ka dauki mataki irin na PDP, sun ce a gaggauta zabukan Jam’iyya. A taron PGF, Gwamnonin duk sun yarda da kwamitin Mala Buni.
Taofeek Oladejo Arapaja da wasu manyan PDP sun bukaci Uche Secondus ya yi murabus. Arapaja ya ce dole Uche Secondus ya yi waje idan PDP ta na so ta lashe zabe.
Bangarorin Abdulaziz Yari da Yarima suna rikici a kan rajistar ‘Ya ‘yan jam’iyyar APC. Shugaban APC na riko a Zamfara ya ce babu dalilin sake yin wata rajista.
Shugabar kasar Tanzaniya Samia Suluhu Hassan ta bayyana hanya mafi kyau na nunawa mutane cewa mata masu madafun iko suna iya yin aiki kan manufofi masu amfani.
Kungiyar Yarbawa ta ce a 2023, bai dace APC da Buhari, su yarda su yaudari Tinubu ba. Shugaban YWG ya ce ya kamata Mutanen Arewa su fito su yi Tinubu a zabe.
A taron da suka yi yau, gwamnonin jam'iyyar APC mai mulki sun amince takwaransu gwamɓa Mai Mala Buni, ya cigaba da jagorancin kwamitin rikon kwarya na jam'iyyar
Saboda wasu dalilai da ba a sani ba tukuna, an ga 'yan sanda kusan su 25 dauke da makamai a kusa da sakatariyar jam'iyyar All Progressives Congress a Abuja.
Wasu.matasa dake fafutukar ceto jam'iyyar PDP daga rushewa sun fito kan tituna a Abuja, inda suka fara zanga-zangar neman a tumɓuke shugaban PDP na yanzun.
Siyasa
Samu kari