A labarin nan, za a ji wani kamfanin kamun kafa a Amurka mai suna Von Batten-Montague-York, L.C. y samu kwangilar inganta sunan Atiku Abubakar gabanin zaben 2027.
A labarin nan, za a ji wani kamfanin kamun kafa a Amurka mai suna Von Batten-Montague-York, L.C. y samu kwangilar inganta sunan Atiku Abubakar gabanin zaben 2027.
Rikici ya barke a cikin jam’iyyar APC a Daura da ke jihar Katsina bayan wasu ‘yan jam’iyya sun amince da Yusuf Buhari a matsayin ɗan takara a majalisar wakilai.
Wata tsohuwar yar takarar sanata karkashin jam'iyyar APC a jihar Benuwai ta jagorancin ɗumbin magoya bayanta aƙalla mutum dubu 80,000 zuwa PDP a jihar Benuwai.
Wata kungiya mai suna Osinbajo Grassroots Organisation (OGO) ta bayyana dalilin da yasa yan Najeriya zasu marawa Osinbajo baya domin maye gurbin Shugaba Buhari.
Wani mataimakin farfesa a fannin ilimin halayyar dan adam, Jami’ar Abuja, Dakta Abubakar Umar Kari, ya ce da gangan Ibrahim Babangida (IBB) ya jawo takaddama.
Wata kungiyar Arewa ta nemi shugaban jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) na kasa, Uche Secondus, da yayi murabus domin ceto jam’iyyar daga durkushewa.
Yayin da zaɓen 2023 yake kara kusantowa kowane jam'iyya na iyakar bakin kokarinta wajen shiryawa babban zaɓen, Wasu sanatoci a Anambra sun amince su koma APC.
Tsohon shugaban mulkin soji, Ibrahim Badamasi Babangida, ya lissafa halaye guda bakwai da ya kamata shugaban Najeriya na gaba ya samu don ciyar da kasar gaba.
Tsohon shugaban kasa na mulkin Soja, Janar Ibrahim Badamasi Babangida, ya shawarci 'yan Najeriya da su zabi mutumin da ke da abin da zai canza kasar nan a 2023.
Wasu ‘yan siyasar Najeriya daga jam’iyyar Peoples Democratic Party da All Progressives Congress sun yarda cewa matashi ya jagoranci Najeriya a zabe mai zuwa.
Majalisar BOT ta na kokarin dinke baraka, za ta nada kwamitin da zai sasanta fusatattun ‘Yan PDP. Babu maganar ruguza NWC da nada shugabannin rikon kwarya.
Siyasa
Samu kari