Tsohon Sanata mai wakiltar Delta ta Arewa, Peter Nwaoboshi, ya rasu, lamarin da ya jefa al’ummar jihar Delta, Anioma da Najeriya cikin alhinin rashinsa.
Tsohon Sanata mai wakiltar Delta ta Arewa, Peter Nwaoboshi, ya rasu, lamarin da ya jefa al’ummar jihar Delta, Anioma da Najeriya cikin alhinin rashinsa.
Babafemi Ojudu ya karyata ikirarin wani sabon littafi cewa marigayi Shugaba Buhari ya hana Yemi Osinbajo tsayawa takarar shugaban kasa a zaben 2023.
Tsohon gwamnan jihar Imo kuma dan majalisar dattawa mai wakiltar Imo ta yamma yace ya gana da tsohon shugaban kasa Olesegun Obasanjo a gidansa dake Abeokuta.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya karba bakuncin shugaban kasan Jamhuriyar Nijar, Mahamadou Issoufou a fadarsa dake Aso Villa babban birnin tarayya, Abuja.
Gwamnan jihar Kaduna ya sake jaddada matsayinsa na Allan bar bazai tattauna da 'yan bindiga ba. Yace aikinsa shine tilasta bin doka da oda ba wa'azi garesu ba.
Rundunar 'yan sanda a jihar Zamfara, ta yi wuf ta sauya wani jami'inta na yanki (DPO) bisa zargin hada kai da 'yan bindiga dake tada zaune tsaye a yankunan jiha
Kungiyoyi sun shigar da kara gaban wata kotun tarayya da ke Abuja inda suka nemi a hana Atiku Abubakar takarar neman shugabancin Najeriya cewa ba dan kasa bane.
Shugaban kasar Najeriya ya shawarci mata a Najeriya da su yi koyi da Ngozi Okonjo-Iwela. Shugaban ya bayyana haka ne bayan wata ganawa da yayi da Ngozi a fadars
Mataimakin kakakin majalisar wakilai ya caccaki 'yan Najeriya mazauna kasashen waje dake kokarin tsoma baki cikin matsalar tsaro da kasar ke fuskanta yanzu.
Sakataren karamar hukumar Shiroro ya bayyana yadda karamar hukumar ta kashe N14m ga bokaye da 'yan banga a kokarinsu na yaki da 'yan bindiga a yankin na Shiroro
Shugaban 'yan ta'addan Boko Haram ya caccaki Sheikh Gumi kan tattauanawa da yake da Fulani makiyaya na zaman lafiya dasu a wasu sassan Najeriya. Yace bai dace b
Siyasa
Samu kari