Sanata Rabiu Kwankwaso ya amince ya zama mataimakin Peter Obi a zaɓen 2027 bayan gazawar tattaunawa da APC, a cewar wani makusancin Obi, Ibrahim Abdulkarim.
Sanata Rabiu Kwankwaso ya amince ya zama mataimakin Peter Obi a zaɓen 2027 bayan gazawar tattaunawa da APC, a cewar wani makusancin Obi, Ibrahim Abdulkarim.
Yayin da jam'iyyar adawa ke ci gaba da shiri gabanin zaben 2023, Gwamna Ikpeazu ya bukaci PDP da ta mika tikitin takarar shugaban kasa zuwa kudu maso gabas.
Fadar shugaban kasa tace ta san da zaman masu neman raba kan Bola Tinubu da Yemi Osinbajo. Babafemi Ojudu yace sun san ana neman raba kan jagororin na APC.
Sir Roland Owie yana ganin ‘Dan Arewa ya dace da tutar PDP a zabe mai zuwa. ‘Yan Kudu sun yi mulki na shekaru 14, shekaru 3 rak Arewa ta samu a jam'iyyar PDP.
Jam'iyyar PDP ta sanar da cewa, bayan kai mukamin shugabancin jam'iyya zuwa Arewa, ta fitar da farashin da za ta sayar da fom din tsayawa takarar mukamai a jam'
Kwamishina yaɗa labarai na jihar Kano, Muhammad Garba, ya bayyana cewa kowane ɗan takara a zaɓen shugabannin APC dake tafe yaje a masa gwajin shan kwayoyi.
Primate Elijah Ayodele ya yi wa David Umahi da Ben Ayade albishiri maras dadi, yace Gwamna Umahi zai gamu da takaici, Ayade zai yi da-na-sanin shiga jirgin APC.
Babbar jam'iyyar hamayya PDP ta maida martani kan jita-jitar da mutane ke yaɗawa cewa, gwamnan Akwa Ibom, Udom Emmanuel, zai sauya sheƙa zuwa APC mai mulki.
Gwamnatin jihar Neja ta umarci duk mai sha'awar neman wani muƙami a cikin jam'iyya daga cikin yan majalisar zartarwa, ya gaggauta mika takardar yin murabus.
Jam'iyyar PDP na ci gaba da duba yiyuwar nada shugaban jam'iyya a Arewa, sai dai, ana zargin Atiku da Bola Tinubu na kitsa yadda za su yi a dawowa da Uche Secon
Siyasa
Samu kari