Shugaban Amurka, Donald Trump ya sanar da cewa za su iya cigaba da kai hare-haren bama-bamai a Iran idan ba a cimma wata yarjejeniya ba da Tehran.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya sanar da cewa za su iya cigaba da kai hare-haren bama-bamai a Iran idan ba a cimma wata yarjejeniya ba da Tehran.
Kungiyar Kwankwasiyya ta soki kalaman da tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya yi kan tasirin siyasra Dr. Rabiu Musa Kwaknwaso, ta yi bayani.
Shugabannin jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) daga arewa a ranar Laraba sun gudanar da taron hadin kai gabanin babban taron jam’iyyar na kasa da za a yi.
Kuma dai, fasto Dakta Misis Flora Ilonzo, ta gargadi ‘yan siyasa a kan yin magudin zabe gabannin zaben gwamna na ranar 6 ga watan Nuwamba, a jihar Anambra.
Mun kawo jerin ‘Yan siyasa da ‘yan Majalisar da suka kai karar Gwamna Abdullahi Umar Ganduje wajen uwar Jam’iyya a karkashin jagorancin Mai Mala Buni a Abuja.
Mai Mala Buni, shugaban kwamitin riko na jam'iyyar All Progressives Congress (APC), a ranar Laraba, 13 ga Oktoba, ya gana da gwamna Ahmadu Fintiri na Adamawa.
Jam'iyyar All Progressives Grand Alliance ta bayyana sauya shekar mataimakin gwamnan jihar Anambra, Dr Nkem Okeke zuwa APC a matsayin abun da take tsammani.
Rahotanni daga gidan gwamnatin jihar Delta sun baygana cewa na yi bikin karbar mashawartan gwamnan Anambra, Willie Obiano, biyar zuwa jam'iyyar PDP mai adawa.
Mun kawo Martanin Muazu Magaji da Abdullahi Ganduje ya tsige sa daga kwamitin AKK. Tsohon Hadimin da aka sallama yace burki ya tsinkewa Gwamnan Kano Ganduje.
A yau aka ji sabuwar rigima ta ɓalle tsakanin ƴan Jam'iyyar APC tsagin Gwamnatin Jihar Kano Da kuma wadda Shekarau, Da Barau ke kan gaba wajen Shugabancin ta.
Mataimakin gwamnan jihar Anambra, Dr Nkem Okeke, ya sauya sheka zuwa jam’iyyar All Progressives Congress (APC) mai mulki a ranar laraba, 13 ga watan Oktoba.
Siyasa
Samu kari