Kasar China ta fitar gda gargadi bayan wani hari da Amurka ta kai tare da kwace jirgin Iran a teku. Lamarin ya sanya China cewa hakan zai dagula sulhun da ake son yi
Kasar China ta fitar gda gargadi bayan wani hari da Amurka ta kai tare da kwace jirgin Iran a teku. Lamarin ya sanya China cewa hakan zai dagula sulhun da ake son yi
Tsohon ɗan majalisar tarayya a Najeriya, Abubakar Yusuf ya bayyana cewa APC ba ta jin ko ɗar a kan ko za ta faɗi babban zaɓen 2027 duk da haɗa kan ƴan adawa.
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa kuma tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa a 2019, Atiku Abubakar, yace yan Najeriya da kansu zasu zaɓi jam'iyyar PDP a zaben 2023.
Jam’iyyar PDP ta shigar da kara a kan dambawar siyasar Zamfara a kotun tarayya na Abuja. Lauyan PDP, O.J. Onoja ya roki Alkali ya sauke wadanda suka koma APC.
Majalisa ta bukaci ayi karin N500bn domin a gyara titunan Najeriya. Akwai bukatar Gwamnatin Najeriya ta kashe Naira Tiriliyan 7 kafin a gyara hanyoyin kasar nan
Abuja - Jam'iyyar All Progressives Congress APC na gudanar da taron gangamin shugabanninta na jihohi a fadin tarayya a yau Asabar, 16 ga watan Oktoba, 2021.
Jami'an tsaro na farin kaya (DSS) sun mamaye wurin da aka shirya gudanar da taron zaɓukan APC a jihar Kano, inda masu adawa da Ganduje suka shirya yin taron su.
Wasu ‘yan bindiga sun kai mamaya wajen taron jam’iyyar All Progressives Congress (APC) na jihar Ogun wanda ke gudana a wani dakin taro na fadar Oba Adedotun.
Jam'iyyar APC ta ƙasa, ta sanar da ɗaukar matakin dakatar da babban gangamin taron ta na jihar Oyo, bisa wasu bayanai da ta samu ana shirya maguɗi a taron.
An yi waiwaye kan kudaden da shugaban kasa, Muhammadu Buhari, da mataimakinsa suka kashe kan tafiye-tafiye da kayan abinci da makwalashe daga shekarar 2016.
Rahotanni daga jihar Kano sun bayyana cewa tsohon gwamnan Kano kuma jagoran kwankwasiyya, Rabi'u Kwankwaso, ya kafawa APC wasu sharuɗda kafin komawa cikinta.
Siyasa
Samu kari