Kasar China ta fitar gda gargadi bayan wani hari da Amurka ta kai tare da kwace jirgin Iran a teku. Lamarin ya sanya China cewa hakan zai dagula sulhun da ake son yi
Kasar China ta fitar gda gargadi bayan wani hari da Amurka ta kai tare da kwace jirgin Iran a teku. Lamarin ya sanya China cewa hakan zai dagula sulhun da ake son yi
Tsohon ɗan majalisar tarayya a Najeriya, Abubakar Yusuf ya bayyana cewa APC ba ta jin ko ɗar a kan ko za ta faɗi babban zaɓen 2027 duk da haɗa kan ƴan adawa.
Andy Uba yace ana boye nasarorin da Gwamnatin APC ta kawo, musamman a yankin Kudu. ‘Dan takarar Gwamnan APC a Anambra yana sa rai za su lashe zaben Nuwamba.
‘Yan wasan Hausa sun kirkiri fim a kan yadda rikicin Boko Haram ya fara a Najeriya. An nuna yadda kudi ya yi amfani wajen jawo kan hankalin matasa a ta’addanci.
Rundunar yan sandan ƙasar nan ta bada umarnin zurfafa bincike kan faifan bidiyon dake yawo na wani jami'in ɗan sanda yana kaɗa kuri'a a wurin zaben APC na Kano.
Femi Fani-Kayode ya gana da manyan jam’iyyar APC na birnin tarayya Abuja. ‘Dan siyasar yace yana alfahari da shigarsa APC, zai kuma yaki jam’iyyar adawa ta PDP.
Rikici ya kunno kai a jam'iyyar APC yayin da aka rantsar da 'yan wani tsagi bayan gudanar da zabe da taron gangami a makon da ya gabata a jam'iyyar ta APC a kas
An hangi tsohon gwamnan jihar Kano, Mallam Ibrahim Shekarau, a ranar Talata, a wurin taro tare da Ahmadu Haruna Zago, shugaban jam'iyyar APC na tsagi guda a jih
Akwai kura a kasa bayan an shirya zabukan shugabannin APC a jihohin Najeriya. A wasu jihohin kasar an samu ‘yan taware da suka balle daga bangaren gwamnoni.
Prince Uche Secondus ya karyata rade-radin cewa an matsa masa ya janye karar da ya kai. Wani Hadimin ‘Dan siyasar ya bayyana mana abin da ya kai Secondus kotu.
Zaben shugabannin jiha da APC ta shirya ya bar Akwa Ibom da shugabanni rututu. Augustine Ekanem, Steve Ntukekpo, Douglass Pepple sun da’awar shugabancin APC.
Siyasa
Samu kari